

Rundinar ‘yan sandan jihar Kano ta sha alwashin cafkewa tare da gurfanar da dukkan mutanen da suka fito domin gudanar da duk wani gangami da sunan...
Rundunar ƴan sanda reshen Jihar Oyo ta kama wani Malami mai shekaru 45 bisa zargin mallakar sassan jikin mutum ɗanye cikin makon nan. Jami’in hulda da...
Hukumar da ke yaƙi da yi wa tattalin arzikin ƙasa zagon ƙasa EFCC a Nijeriya, ta bayyana takaicinta kan yadda ta ce wasu jami’an sojin saman...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya ce za su shigar da sabuwar ƙara a kotun ƙoli kan hukuncin da kotun ɗaukaka ƙara ta yi....
Kungiyar kare hakkin Bil-adama ta Amnesty International, ta ce, talauci da halin matsin rayuwar da al’ummar Nijeriya ke ciki na da alaka da rashin adalci da...
Kotun ɗaukaka ƙara ta sake tabbatarwa da Nasiru Yusuf Gawuna nasarar lashe zaɓen gwamnan Kano. A zaman kotun na yau ta sake tabbatar da hukuncin da...
Kotun ɗaukaka ƙara da ke zamanta a Abuja ta shirya tsaf domin fara karanta hukuncin shari’ar gwamnan Kano da kuma bangaren jamiyyar APC. Tun da fari...
Hukumar tsaro ta farin kaya DSS ta sake gurfanar da mutumin nan Husseini Ismaila wanda ake wa lakabi da ‘Maitangaran’ a gaban kotun tarayya da ke...
Akalla wasu ‘yan gudun hijira uku ne suka mutu, sannan sama da gidaje 1000 suka kone bayan da gobara ta tashi a sansanin ‘yan gudun hijira...
Hukumar hana fasaƙwauri ta Nijeriya Kwastam, ta ce, ta yi asarar sama da Naira tiriliyan 1 da biliyan 3 a bana sakamakon rangwame da gwamnatin tsohon...