Majalisar dinkin duniya ta ware duk ranar 15 ga watan Oktoban ko wace shekara don ta zama ranar tunawa da matan dake zaune a karkara, domin...
Rundunar ‘yan sandan Jihar Adamawa ta tabbatar da kama mutane hudu da ake zargi da yin garkuwa da wata mata mai suna Hauwa Umaru da jaririyarta....
Sheikh Abdulljabbar Kabara ya sake zargin lauyoyinsa a karo na biyu da rashin bashi kariya a gaban kotu. Ya yin zaman kotun na ranar Alhamis an...
Rundunar sojin ƙasar nan ta sanar da rasuwar jagoran ƴan ta’addar ISWAP Abu Mus’ab Al-barnawiy. Babban hafsan tsaron ƙasar nan Janar Lucky Irabo ne ya sanar...
Gwamnatin tarayya ta ce, za ta cigaba da aiki kafada da kafada da Cibiyar Kasuwanci ma’adanai masana’antu da zuba jari ta jihar Kano KACCIMA, domin kara...
Hukamar Hana sha da fataucin miyagun ƙwayoyi NDLEA ta ce ta gano ma’aikatanta biyu da ake zargi da safarar miyagun kwayoyi a nan Kano. Shugaban hukamar...
Gwamnatin tarayya ta ce ƙarƙashin shirin APPEAL ta ware Naira biliyan 600 a matsayin rance don tallafawa manoma kimanin miliyan 2 da dubu ɗari 4 a...
Babbar Kotun shari’ar musulunci dake zamanta a kofar kudu karkashin mai shari’a Ibrahim Sarki Yola ta fara sauraran shaidun da gwamnatin Kano ke gabatarwa kan sheikh...
Yayin da kwanaki biyu ne suka rage a gudanar da zaɓen shugaban jam’iyya APC a matakin jiha a nan Kano, kwamishinan raya karkara da ci gaban...
Wasu ƙusoshin jam’iyyar APC ciki har da sanatan Kano ta tsakiya Malam Ibrahim Shekarau da Sanatan Kano ta Kudu Kabiru Gaya da kuma Sanatan Kano ta...