A yayin da ake bikin ranar ’ya’ya mata ta duniya, gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya bai wa wata ɗaliba damar zama a kan kujerar...
Babbar Kotun Jihar Kano mai lamba 4 da ke zamanta a Sakatariyar Audu Bako karkashin jagorancin mai shari’a Yusuf Muhammad Ubale, ta zartar da hukuncin dauri...
Wani tsohon ‘dan majalisar wakilan kasar nan ya bukaci ‘yan majalisar da su samar da tsarin gudanar da zabe karbabbe da zai taimaka wajen samar da...
Kungiyar direbobin dakon man fetur da iskar gas ta kasa NUPENG ta janye yajin aikin da kuduri aniyar farawa a ranar litinin, bayan da gwamnatin tarayya...
Wani tsagi na majalisar malaman Kano sun sanar da tsige shugaban majalisar Malam Ibrahim Khalil. Malaman sun sanar da ɗaukar matakin ne yayin wani taron manema...
Da safiyar ranar Litinin ne jami’an hukumar tsara birane ta jihar Kano KNUPDA, suka rushe wasu daga cikin gine-ginen da aka yi a masallacin Juma’a na...
Jarumin fina-finan Hausa Mustapha Naburaska ya ce babu adawa tsakanin sa da Gwamnatin Kano a yanzu. Naburaska ya bayyana hakan ne a wata hira da Freedom...
Ƙungiyar Ƴan Najeriya tsofaffin ɗaliban jami’ar musulunci ta Malaysia sun gabatar da babban taro mai taken tsarin bankin musulunci wajen haɓaka tattalin arziƙin Najeriya. Yayin wannan...
Tsohon shugaban hukumar Anti Kwarafshin ta jihar Kano Muhyi Magaji Rimin Gado, ya ce zai yi bankaɗa kan wasu al’amuran Gwamnatin Kano. Rimin Gado ya bayyana...
Jamhuriyar Nijar ta samu rancen kuɗi daga Bankin Duniya sama da miliyan dubu dari biyu da ashirin na Cefa, dai-dai da dalar amurka miliyan dari huɗu,...