

Ƙungiyoyin kwadago a Nijeriya NLC da TUC sun bukaci a kori kwamandan da ya jagoranci cin zarfin shugaban kungiyarsu daga aikin ɗan sanda. Kungiyoyin sun bukaci...
Kotun daukaka kara ta sanya Ranar juma’a 17 ga watan Nuwamba, 2023 da karfe gome na safe a matsayin rana da lokacin da zata yanke hukunci...
Ƙungiyoyin ƙwadago na Nijeriya na NLC da TUC, sun janye yajin aikin gama gari da suka fara a jiya Talata. Jaridar Vanguard ta ruwaito cewa, ƙungiyoyin...
Ma’aikatar Ilimi ta jihar Kano, ta dakatar da rubuta jarrabawar Qualifying ta bana da aka shirya fara wa yau Talata 14 ga watan Nuwamba. A cewar...
Gwamnatin jihar Kano ta ƙaddamar da rabon kayan abinci ga jami’an tsaro da suke aiki a jihar. Gwamnatin ta kuma ce, za ta ci gaba da...
Hukumar Tace Fina-finai ta Kano ta dakatar da Jarumi Abdul Saheer da aka fi sani da Malam Ali Kwana Casa’in daga Fina-finan Hausa har tsahon Shekaru...
Mai bai wa shugaban Kasar Nijeriya shawara kan harkokin tsaro, Nuhu Ribadu, ya ce ansamar da ingantaccen tsaro ga jihohin Kogi, Beyalsa da kuma Imo a...
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu, ya gargadi mahukuntan jami’o’in gwamnati da su guji kara kudin makaranta ba bisa ka’ida ba. Shugaban ya bayyana hakan ne yayin...
Mai martaba Sarkin Gaya, a Jihar Kano, Alhaji Dakta Aliyu Ibrahim ya ja kunnen Hakimai da Dagatai da masu unguwanni na masarautar da su kara sanya...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano tace ba zata saurarawa duk wanda ta samu da haura gidan mutane ko fasa shaguna ba a lokacin sanyi. Mai magana...