

INEC ta karin wa’adin mako guda Karin wa’adin zai bada dama ga wadanda ba su karbi nasu ba Hukumar zabe mai zaman kanta ta Najeriya INEC,...
Har zuwa yammacin yau Juma’a, direbobin manyan motoci sun tsare hanyar Kano zuwa Zaria, tare da kin amincewa su janye daga kudirinsu na sai an biya...
Mata sa zasu iya shiga matsala sakamakon karin kudin makaranta. Da gwamnatin tarayya tasan matsalar da karin kudin nan zai jawowa kasar nan da bata yi...
Yawan haihuwar da aka samu a jihar Kano ya karu daga dubu sittin da tara zuwa dubu tamamin da uku daga karshen watan disamba zuwa Junairu....
Tawagar direbobin tirela sun rufe hanyar Kaduna zuwa Kano sakamakon zargin kashe musu dan uwansu da wani jami’in soja ya yi a wajan wani shinge. Sai...
A shekarar ne mambobin majalisar 9 na jam’iyyun APC da PDP suka sauya sheka zuwa jam’iyyar NNPP. A ranar 12 ga Oktoban shekarar ne majalisar ta...
Wasu ‘yan bindiga sun kai farmaki yankin Oluwalose dake Okolowo’n jihar Kwara, inda sukai awon gaba da mazauna yankin da daama. Rahotannin sun tabbatar da cewa...
Farfesa Shehu Alhaji ya musanta zargin yin sama da fadi na miliyoyi Farfesa ya zargi mambobin ASUU da kitsa masa manakisa. Tsohon shugaban jami’ar kimiyya da...
Sojoji da ‘yan sanda da jami’an bijilanti a Jihar Edo sun zurfafa bincike don kuɓutar da mutanen da masu garkuwa da mutane suka sace. Daga cikin...
Shugaban jam’iyyar PDP na Kano Alhaji Shehu Wada Sagagi ya yi watsi da kwamitin yaƙin neman zaɓen jam’iyyar da aka ƙaddamar a Kano. Hakan na cikin...