Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Shugaban Buhari ya bukaci al’umma su jajirce tare da nuna hakuri da juriya

Published

on

Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bukaci al’ummar Nijeriya, da su kara jajircewa musamman wajen nuna hakuri da juriya da juna a zamantakewar rayuwa.

Wannan na cikin sakon taya al’ummar musulmi murnar bikin Sallah karama da shugaban ya aike wa ‘yan Nijeriya, bayan kammala ibadar azumin watan Ramadan na bana, inda ya yi fatan dacewa da rahamar Ubangiji.

Wata sanarwa da mataimaki na musamman ga shugaban kasa kan harkokin yada labarai Malam garba Shehu ya fitar, ta rawaito shugaba Buhari na yabawa bisa yadda aka gudanar da babban zaben kasa na bana lami lafiya, yana mai bayyana hakan a matsayin wata gagarumar nasara da ya cimma a mulkinsa.

Click to comment

You must be logged in to post a comment Login

Leave a ReplyCancel reply

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!