Ƙungiyar Izala ta ƙasa mai shalkwata a Kaduna ta ƙaddamar da shirinta na fara dashen itatuwa domin kare muhalli a jihohin Arewacin ƙasar nan. Shugaban ƙungiyar...
Rundunar ƴansandan jihar Kaduna ta ce, ta shiga bincike kan kisan gillar da aka yiwa Abdulkarim Ibn Na-Allah mai shekaru 36, ɗa ga Sanata Bala Na’Allah....
Gwamnatin tarayya ta yi watsi da shirin tsunduma yajin aikin na ƙungiyar likitoci a yau Litinin. A wata sanarwa da ma’aikatar Ƙwadago ta ƙasa ta fitar,...
Wasu mazauna unguwannin Medile, Ɗanmaliki da Bechi a ƙaramar hukumar Kumbotso sun yi ƙaura daga gidajensu sakamakon ambaliyar ruwa. Mamakon ruwan sama da aka tafka a...
Gwaman Kano Abdullahi Umar Ganduje ya yafewa wata mata Rahama Hussain da aka ɗaure da lafin kisan minjinta Tijjani Muhammad tun a shekarar 2015. Rahma mai...
Babban limamin ƙasa da ke Abuja Farfesa Ibrahim Maƙari ya shigar da ƙarar limamin masallacin juma’a na Usman bn Affan Sheikh Abdalla Gadonkaya, bisa zargin yi...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta yi ƙarin bayani kan zargin da ake mata na bada fifiko kan hukunta marasa ƙarfi. Hakan dai ya biyo bayan...
Gwamnatin jihar Zamfara ta bada umarnin harbe duk me baburin da aka samu da goya mutane biyu aka kuma tsayar da shi yaki tsayawa. Mai Magana...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kaduna ta tabbatar da yin garkuwa da mutane 4 a karamar hukumar Sabon Gari dake masarautar Zazzau. Mai Magana da yawun rundunar...
Tsohon shugaban kasa Olusegun Obasanjo ya ce mutanan da ke fatan ganin Nigeriya ta ruguje ba za su yi nasara ba. Hakan na cikin wata sanarwa...