Wasu ƴan bindiga sun sace mahaifiyar ɗan takarar Sanatan Kano ta tsakiya a jam’iyyar APC Abdussalam Abdulkarim Zaura. Al’amarin ya faru ne a daren jiya Lahadi...
Daga Aminu Dahiru Ahmad Harama tayi nisa dan zabar sabbin shuwagabannin da za su maye gurin gwamnoni da shugaban kasar dake kan karagar mulkin a shekarar...
Sama mutane 30 ne suka jikkata kawo yanzu, sakamakon fashewar wata Tukunyar Sinadaran Masana’ntu mai guba a unguwar Shekar Maiɗaki, Mundaɗu da ke Kano. Al’amarin ya...
Kotu ta yi watsi da buƙatar lauyoyin Gwamnati na a bai wa Kwamishinan shari’a na Kano damar bai wa Abduljabbar Nasir Kabara lauyan da zai ba...
Ɗan takarar mataimakin Gwamna a jam’iyyar APC Alhaji Murtala Sule Garo ya musanta rahoton cewa ya fice daga jam’iyyar APC. Murtala Garo ya shaida wa Freedom...