Gwamnatin tarayya ta bukaci dukkannin masu asusun ajiya na bankuna ko cibiyoyin kudi a kasar nan da su gaggauta zuwa su sabunta rajistar asusun nasu. Hakan...
Kotun majistiri dake zamanta a titin Court road karkashin jagorancin mai shari’a Auwalu Yusuf Suleiman ta fara sauraran kara da aka shigar gabanta ana tuhumar wasu...
Wasu da ake zargin ‘yan tada kayar baya ne sun kashe wani baturen ‘yan sanda dake garin Madi cikin karamar hukumar Tangaza ta jihar Sokoto. Har...
Fitaccen malamin addinin Islaman nan Sheikh Dahiru USMAN Bauchi ya musanta cewa ya goyi bayan kalaman da tsohon mataimakin gwamnan babban bankin kasa CBN Dr Obadiah...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya shawarci jam’iyyun siyasa da ‘yan takarar da suka tsaya zabe a jihar Edo da su guji dabi’ar nan ta ko-a-mutu ko-a-yi...
Hukumar hana fasa kwauri ta kasa Custom ta yi karin girma ga wasu jami’anta 7 biyo bayan yin ritayar wasu daga cikin jami’an nata. Shugaban hukumar...
Gwamnatin tarayya ta ce za’a kammala aikin shimfida layin doga na jiragen kasa da ya tashi daga Lagos zuwa birnin Badin daga na zuwa watan Disamabar...
Mataimakin Shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya tabbatarwa ‘yan Najeriya da suke kasuwanci a kasar Ghana cewa zasu samu cikakken tsaro a kasar ta yayin gudanar...
Rundunar sojin kasar ta ce dakarun ta na Operation Hadarin Daji sun kashe ‘yan tada kayar baya da ke boye a kauyen Kwiambana a jihar Zamfara...
Gwamnatin tarayya ta aikewa majalisaar dokokin kasar nan kudirinta na sake bude sabuwar hukumar yaki da cin hanci da rasahawa a fadin kasar nan. Ministan Shari’a...