Jagororin kungiyar cigaban yammacin Afirka ta ECOWAS da mambobin rundunar sojin da suka yi juyin mulki a kasar Mali sun cimma yarjejeniyar sakin hambararren shugaban kasar...
Kwamishinan lafiya na jihar Legos Farfesa Akin Abayomi ya kamu da cutar corona. Hakan na cikin wata sanarwa da kwamishinan yada labarai na jihar Gbenga Omotoso...
Gwamnatin Jihar katsina ta ce, akalla yara dubu talatin da uku ‘yan firamare da ke aji daya zuwa uku za su koyi karatu ta kafar talabijin...
Gwamnatin jihar kano ta ce za ta gyara tituna goma sha shida a wasu sassan jihar, baya ga toshe wasu daga cikin layukan dogo wandanda mahada...
Dakarun operation Sahel Sanity na rundunar sojin kasar nan da ke aikin samar da tsaro a yankin arewa maso yammacin kasar nan, ta ce, ta kashe...
Rundunar sojin kasar nan ta mikawa gwamnatin jihar Borno wasu mutane dari da shida wadanda suka tsere daga hannun kungiyar Boko Haram. Hakan na cikin wata...
Jami’ar Yusuf Maitama Sule ta sanar da cewa za ta fara aikin rajistar sabbin daliban da za ta tantance domin ba su gurbin karatu wato Post...
Kungiyar malaman jami’o’i ta kasa ASUU ta sanar da cewa za ta ci gaba da yajin aikin da take yi har sai gwamnatin tarayya ta biya...
Hukumar Hizbah ta Jihar Jigawa ta ce ta lalata kwalaben barasa guda 588 da kwace a karamar huumar Ringim ta Jihar. Kwamandan hukumar Malam Ibrahim Dahiru...
Kungiyar ‘yan jarida Mata ta kasa NAWOJ ta ce za ta hada Kai da kungiyoyin Kare hakkin Bil Adama da gwamnatin Jihar Kano don samar da...