Gwamnatin Jihar Kano ta amince da daukan alarammomi sittin da za su koyar a makarantu goma sha biyar da gwamnatin ta samar don koyar da almajirai...
Gwamnatin tarayya ta ce, har yanzu ba ta tsayar da lokacin da za a bude makarantu kasar nan. Karamin minstan ilimi Mr Chukwuemeka Nwajuba ne ya...
Majalisar Dinkin Duniya ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari ya yi amfani da tattaunawa da kuma bin hanyoyin siyasa wajen shawo kan matsalolin tsaron da suka...
Sarkin Hausawan Afrika kuma Sardaunan Jihar Agadaz Dakta Abdulkadir Labaran Koguna, ya bukaci dalibai da su mayar da hankali wajen koyo tare da sarrafa harshen hausa....
Sarkin Karaye Alhaji Dr, Ibrahim Abubakar na II ya bayyana goyan bayan shi kan hukuncin yin dandaka ga duk wanda aka kama da laifin yin fyade....
Hukumar tace fina-finai ta jihar Kano tace ba zata lamunci yadda masu yabon fiyayyen halitta Annabi Muhammad (s.a.w) ke wuce gona da iri ba musamman a...
Ministan Noma na ƙasa Alhaji Sabo Muhammad Nanono ya ƙalubalanci gwamnatocin jihohi da ƙananan hukumomi kan matsalar tsaro a Najeriya. A wata zantawa da ministan yayi...
Wasu masu bibiyar Freedom Radio kenan suka aiko da saƙon yadda aka wayi gari yau Talata 25-08-2020 a yankunan su. S Kwayo Sauna Kawaji “a gaskiya...
Dan wasan kasar Burtaniya na daya a gasar kwallon Tennis, Dan Evans ya samu nasarar zuwa wasan kusa da na karshe a gasar kwallon Tennis ta...
Dan wasan gaba na kungiyar kwallon kafa ta PSG, Kylian Mbappe da Neymar Junior sun ta ya kungiyar kwallon kafa ta Bayern Munich murnar lashe kofin...