

A karon farko cikin shekaru da dama ‘yan bindiga sun kashe mutune 20, ciki har da yara kanana a yankin Dafur na kasar Sudan da yaki...
Wata kotu a kasar Chadi ta yanke hukuncin daurin shekaru 10 kan wani Janar na soji da wasu masu mukamin Kanar guda 2 da kuma shugaban...
Shugabannin kasashen Kungiyar bunkasa tattalin arzikin yammacin Afrika ta ECOWAS sun ce za su ci gaba da tattaunawa kan matakan dakile tashe-tashe hankula da ke tunkarar...
Gwamnatin tarayya ta ce baza ta biya Naira dubu sittin ba a matsayin kudaden fita ga matasan da suka amfana da shirin N-Power kamar yadda suka...
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta umarci tsohuwar ministar man fetur na kasar nan Diezani Alison-Madueke da ta gurfana gabanta don kare kanta kan...
Mutumin da ya fara zama Lauya a arewacin kasar nan kuma mahaifi ga gwamanan jihar Kwara, Abdurrahman Abdurrazak wato Alhaji Abdulganiyu Folorunsho Abdulrazak SAN ya rasu....
Wannan matashi mai suna Ashir Musa Sani ‘dan shekara 22 ya hallaka kansa ta hanyar cakawa kansa wuka, a unguwar Dan Rimi dake karamar hukumar Ungogo....
Tsohon shugaban majalisar wakilai Yakubu Dogara ya fice daga jam’iyyar PDP zuwa jam’iyyar APC. Shugaban kwamitin riko na jam’iyyar APC, kuma gwamnan jihar Yobe Mai Mala...
Daya daga cikin hamshakan masu kudi a duniya Bil Gates ya karya ta shi ne ya kirkiri cutar COVID-19. Bil Gates ya bayyana hakan ne a...
Ministan sadarwa ta kasa Dr, Isa Ali Pantami ya kaddamar da wasu ayyuka da zai bunkasa fasahar sadarwa ta kafar Internet da aka kammala guda 6...