Jami’an hukumar yaki da sha da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa NDLEA sun samu nasarar kwace kwayoyin Tramadol da nauyinsu ya kai kilogram uku da rabi...
Shugaban karamar hukumar Nassarawa Alhaji Lamin Sani, yace karamar hukumar zata cigaba da aikin data dauko na gina shaguna a layin Sarauniya dake unguwar Dakata. Hakan...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce ta gano maganin cutar Coronavirus da ta addabi al’umma a sassa daban-daban na duniya. Babban kwamandan hukumar Hisbah Sheikh...
Kungiyar iyayen dalibai ‘yan asalin jihar Kano dake karantar likitanci a kasar Sudan ta nemi gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje kan ya taimaka musu...
Kungiyar tsofaffin daliban Kwalejojin Kimiyya na jihar Kano da Jigawa KASSOSA, ta yi Allah wadai da halayyar wasu daliban Kwalejin Kimiyya ta Dawakin Tofa na tada...
Shugaban sashen nazarin lalurar koda na asibitin koyarwa na Aminu Kano Saminu Muhammad ya ce, rashin magance kananan cututtuka da ke addabar al’umma da wuri na...
Shugabar taron baje kolin sana’oin da mata ke gudanarwa Hajiya Fatima Ali Hamisu ta bayyana cewa akwai bukatar a samar da kasuwar da mata zalla zasu...
Dan majalisa mai wakiltar kananan hukumonin Takai da Sumaila a Majalisar wakilai ta kasa Shamsuddeen Bello Dambazau ya ja hankalin takwarorin sa wajen zage dantse akan...
Al’ummar unguwannin Surulere, Ijegun da Ikotun da Egbeda da Abule Ado, da Okota sai Isheri da Olofin dana Festac Town, suna daga cikin unguwannin da hatsarin...
Asibitin koyarwa na Jami’ar Jos ya ce a cikin mutane dari dake kasar nan mutun ashirin daga cikin su na dauke da ciwon hanta ba tare...