Mataimakin shugaban kasa farfesa Yemi Osinbajo na daga cikin manyan bakin da ake sa ran cewar, za su halaci bikin yaye dabai dari 786 na jami’ar...
Mataimakin shugaban kasa farfesa Yemi Osinbajo na daga cikin manyan bakin da ake sa ran cewar, za su halaci bikin yaye dabai dari 786 na jami’ar...
Karamar hukumar Malumfashi ta jihar Katsina ta sanyar dokar rufe dukkanin gidajen barasa dake karamar hukumar. Cikin wata sanarwa mai dauke da sa hannun jami’in walwala...
Daga kasar Japan, an dakatar da gudanar da wasan tseren gudun yada kanin wani, a birnin Tokyo , sakamakon cutar Corona Virus mai taken Covid 19....
Wani dan asalin Jihar Zamfara mai suna Ibrahim Ibrahim da ke fuskantar hukuncin kisa a kasar Saudi Arebiya ya shaki iskar ‘yan ci bayan da sake...
Ministan sufurin Rotimi Amechi ya karyata labarin da ake yadawa cewa ya tsallake rijiya da baya, bayan da masu satar mutane suka kaiwa jirgin kasa hari...
Babbar kotun jihar Kano ta kori karar da masu zabar sarki na masarautar Kano suka shigar suna kalubalantar kirkirar sabbin masarautu guda hudu da gwamnatin jihar...
Shugaban majalisar koli ta addinin musulunci kuma Sarkin Musulmi Alhaji Muhammad Sa’ad Abubakar, ya bukaci jami’an tsaron kasar nan da su dauki matakin kama duk wami...
Ministan Albarkatun Ruwa Injiniya Suleman Adamu ya ce, aikin yaki da cin hanci da rashawa ba na shugaban kasa Muhammadu Buhari ne kadai ba, akwai bukatar...
Gidauniyar cigaban Al’ummar unguwar Tudun Murtala sun yi kira da gwamnatin jihar Kano da ta kawo musu dauki akan hanyar su ta Tudun Murtala sakamakon lalacewar...