

Mambobin kwamitin ayyuka na majalisar wakilai ta tarrayya sun kai ziyara fadar gwamnatin Kano. Shugaban kwamitin Abubakar Kabir Bichi ya ce sun kai ziyarar ne a...
Hukumar ƙarɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da rashawa ta Kano ta ce ta yi iya ƙoƙarin ta wajen ganin ta magance ta’azzarar farashin Shinkafa sai dai a...
Gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya jagoranci rantsar da sabbin alƙalan manyan kotunan jihar Kano tare da babban sakatare guda ɗaya. Alƙalan sun haɗa da...
Gwamnan jihar Benue Samuel Ortom ya ce zai tabbatar duk wani Bafulatani makiyayi da yayi yunkurin kafa kungiyar tsaro ta Vigilante ya daure shi. Wannan na...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya halarci zaman da shugabannin kungiyar bunkasa tattalin yammacin Afrika ECOWAS ke yi don lalubo hanyoyin sasanta rikicin kasar Mali. Shugaba Buhari...
Wani jirgin shalkwabta da ya fado a wani gini a jihar Lagos yayi sanadiyyar mutuwar mutane biyu wanda har yanzu ba a kai ga tantance ko...
Gwamnatin tarayya ta ce shirye-shirye sun yi nisa wajen ganin an sanya matasan da suka ci gajiyar shirin nan na Npower cikin wasu tsare-tsare na hukumomin...
Wasu da ake zargin ‘yan ta’adda ne su dari hudu da goma sun mika wuya ga rundunar sojojin kasar nan a jihar Nassarawa. A cikin wata...
Kungiyar lauyoyi ta kasa NBA ta rabe gida biyu sakamakon bullar wata sabuwar kungiyar da ta kira kanta da suna sabuwar kungiyar lauyoyi ta kasa NNBA...
Rundunar sojin kasar nan ta ce dakarunta sun tarwatsa wani sansanin masu tayar-da-kayar-baya da aka fi sani da Darussalam a yankin Uttu da ke karamar hukumar...