A baya bayan nan ne wata kungiyar majalissar dinkin duniya dake lura da abinci da hakar noma da ake kira da “The food and agriculture organization”...
A kwanakin baya an samu labarin ‘yansanda da ake zargin sun daki wani matashi da dukan yayi sanadiyar rasa ransa, yayin da aka gurfanar da wadanda...
Bayan umarni da Gwamnatin jihar Kano tayi akan kulle dukkan gidajen Marin da yake fadin jihar Kano hakan ya jawo ce-ce-ku-ce da kuma kace-nace tsakanin al’ummar...
Majalisar dokokin jihar Kano ta bai wa kwamitinta da ke kula da kasafin kudi wa’adin daga nan zuwa ranar goma sha bakwai ga watan gobe na...
Wasu ‘’Yan garkuwa sun sace wani dan jarida da ke aiki da gwamnatin jihar Borno, Abdulkarim Haruna. An dai sace wannan dan jarida ne a...
Mazauna Unguwar rukunnin kamfanoni na Sharada da Challawa da Bompai da ke jihar Kano na fama da matsanacin yanayi na gurbatar muhalli da ya danganci dagwalon...
Kungiyar dillalan man fetur ta kasa IPMAN ta ce ta dauki matakai da dama wajen dakile matsalar karancin man fetur da aka saba fuskanta a duk...
A dai kwanakin baya ne rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta sake gano wani Yaro tare da ceto shi daga jihar Anambra wanda wasu suka...
Wata matashiya a ajihar kano tasa jirgi yayi saukar gaggawa a cikin ikko, wannad dai matashiya ta shiga cikin jirgin ne da barmumen hijabi inda ta...
Gwamnatin Kano ta ce zata cigaba da yada da’awa a yankunan karkara da kauyuka, don daukaka kalamar Allah. Daraktan hukamar shari’a na jihar Kano Malam Murtala...