Wakilan Kungiyar tarayyar Turai da su ka sanya idanu kan yadda zaben Najeriya ya gudana sun ce basu da wata masaniya game da mallakar rumbun adana...
Wani jirgin shalkwabta mallakin rundunar sojojin sama na kasar nan yayi hadari lokacin da ya ke kokarin sauka bayan dawowa daga samame da ya kai ga...
Gwamnatin tarayya ta ce akwai me yiwuwar za ta sassauta haramcin da ta yi na shigo da motoci ta kan iyakokin kasar nan da bana ruwa...
Kotun sauraron kararrakin zaben shugaban kasa ta ware ranar da zata saurari korafin da jam’iyyar PDP ta shigar gaban ta, na bukatar ta umarci hukumar zabe...
Yanzu haka dai ana gudanar da faretin girmamawa ga shugaban kasa Muhammadu Buhari tare da mataimakin sa Farfesa Yemi Osinbajo a dandalin Eagles square da ke...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta ce zata daukaka karar hukuncin da babbar kotun tarrayya ta bada umarnin da a baiwa tsohon gwamnan...
Akalla mutane 19 ne suka rasa rayukansu sakamakon wani hatsarin mota da ya ritsa da su akan titin Akure zuwa Owo a jihar Ondo. Rahotanni sun...
Kwanturola Janar na hukumar kula da shige da fice ta Najeriya Muhammad Babandede, ya shawarci manyan jami’an hukumar hamsin da uku wadanda aka yiwa karin girma...
Mataimakin shugaban kasa Farfesa Yemi Osinbajo ya bayyana malamin addinin Islaman nan da ke jihar Filato wanda ya ceci rayukan wasu mabiya addinin kirista da ‘yan...
Hukumar kula da ‘yan hidimar kasa NYSC ta ce zata fara sanya shekarun haihuwa a jikin takardar shaidar kammala hidimar kasa, a wani bangare na magance...