Wasu dalibai ‘yan asalin jihar Kano wadanda gwamnatin jiha ta dauki nauyin karatun su a kasar Masar sun roki gwamna Abdullahi Umar Ganduje da ya kawo...
Akalla makiyaya uku ne suka mutu wasu bakwai kuma suka jikkata bayan da wasu ‘yan bindiga suka bude wuta a kasuwar dabbobi dake Mararrabar Kunini a...
Majalisar gudanarwar hukumar inshorar lafiya ta kasa NHIS ta yi barazanar murabus matukar fadar shugaban kasa ta dakile matakin majalisar na dakatar shugaban hukumar Farfesa Usman...
Hukumar tsaron sirri ta DSS ta musanta cewa wasu jami’anta guda biyar suna da hannu wajen taimakawa shugaban ‘yan awaren Biafra ta IPOB Nnamdi Kanu tserewa...
Manyan hafsoshin tsaron kasar nan sun koka dangane da tara makamai da suka ce wasu ‘yan siyasar kasar nan na yi domin amfani da shi yayin...
Rundunar hadakar jami’an ‘yan sanda dake karkashin ofishin Babban Sufeton ‘yan sandan ta cafke wasu kwamandoji hudu na ‘yan bindiga a jihar Zamfara. Kwamandojin da suka...
Rundunar sojin Najeriya ta yi holin wasu mutane 13 da ta ke zargin suna da hannu wajen bacewar Janar Idris Alkali, wanda ya bata a watan Satumbar...
Kungiyar kasa da kasa da ke yaki da cin hanci da rashawa wato transparency international, ta bukaci da a gudanar da bincike da babu hannun gwamnati...
Kungiyar malaman kwalejojin kimiyya da fasaha ta kasa (ASUP) ta yi barazanar shiga yajin aiki, matukar gwamnatin tarayya ta kyale hukumar kula da ilimin sana’a ta...
Hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta gargadi ‘yan siyasa tare da jam’iyyun da su kaucewa dabi’ar fara yakin neman zabe tun kafin lokaci...