Kungiyar manoma shinkafa ta Najeriya RIFAN ta ce an samu nasara sosai a noman shinkafar da aka yi a bana duk da cewa an samu matsaloli...
Hukumar kula da birni da kewaye ta jihar Kano ta ce rashin hasken fitilon a wasu daga cikin mayan titunan jihar nan, kasancewar hukumar na sake...
Kungiyar ‘iyaye da malamai kuma kumgiyar da aka sacewa ‘ya’ya ta Dapchi ta rufe sun rufe makarantar sakandiren kimiyya da fasaha ta Dapchi dake jihar Yobe...
Kamfanin sarrafa timatiri na Dangote ya kafa gidan rainon Tumatiri da kudin say a tasamma Naira biliyan 3 da ake kira da Green House Nursery anan...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta kama wasu mutum 10 da ake zargin mabarata ne tun a watan Satumbar da ya kare bayan da aka yi...
Gwamnan Jihar Zamfara Bello Matawalle ya ce, zai gana da shugabannin makiyaya Fulani sakamakon harin da aka kai kauyen Sunke da ke karamar hukumar Anka, wanda...
Wasu ma’aikata a jihar Adamawa, sun yi zanga zangar lumana, game da rashin biyansu albashinsu na kusan watanni shida. Su dai ma’aikatan maza da mata, na...
Gwamnatin jihar Borno ta umarci manyan malamai guda talatin da su gudanar da addu’oin kan kungiyar mayakan Boko Haram da suka jima suna kawo tashe-tashen hankula...
Wasu ‘yan bindiga da ba’a kai ga gano ko suwaye ba sun yi garkuwa da wasu mutane shida a jihar Adamawa. Lamarin ya faru ne da...
Zikirin shekara dai taron addu’a ne da mabiya darikar Tijjaniyya suke gabatarwa kowace shekara, domin addu’o’in zaman lafiya da cigaba ga al’ummar musulmai, wanda ake yi...