Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce gwamnatin sa ta dauki gabaran tattaunawa da kungiyar Boko-Haram domin ceto ‘yan matan Sakandaren Dapchi wadanda aka sace su a...
Mataimakin shugaban Majalisar Dattijai Sanata Ike Ekweremadu ya musanta rahoton da aka yada da cewa ya bukaci Sojoji su ceto kasar nan daga halin da ta...
Hukumar gudanarwar jami’ar UNIBEN da ke jihar Edo ta tabbatar da mutuwar daya daga cikin daliban ta wanda ake zarkin ya kashe kansa ne a cikin...
Tsohon shugaban Najeriya chief Olusegun Obasanjo ya ce ta hayar magance matsalar yunwa da rashin aikin yi a kasar za’a iya magance matsalar mayakan kungiyar Boko...
A yau Alhamis ne gwamnatin jihar Kano ta gurfanar da tsohon kwamishinan Lafiya na jihar, Dakta Abubakar Labaran Yusuf, gaban wata babbar kotun jihar bisa zargin...
Sanata mai wakiltar Kaduna ta Tsakiya a zauren majalisar kasar dattijai sanata Shehu Sani ya ce shi da sauran abokan aikin sa na karbar kimanin naira...
Jakadan Najeriya a kasar Chadi Muhammad Dauda ya buya sakamakon barazana da rayuwarsa da ya ce ana yi tun bayan ba’asin da ya bayar gaban kwamitin...
Kasar Saudi Arebiya ta baiwa kasar nan tallafin kayayyakin jin kai da kudin-su suka kai naira biliyan uku da miliyan dari shida domin rabawa ga mutanen...
Wani hafsan sojin kasar nan ya musanta cewa ‘yan matan Sakandaren Dapchi da mayakan Boko-Haram suka sace a baya-bayan nan an boye su ne a wani...
Kungiyar bada agajin gaggawa ta red cross ta musanta rahotannin da ke cewar mayakan boko harmam sun hallaka ma’aikatanta. A ranar Alhamis ne mayakan boko Haram...