Fadar shugaban kasa ta yi kira ga kwamitin samar da zaman lafiya na kasa da ta dauki mataki kan jam’iyyar PDP tare da dan takarar shugaban...
A jiya Talata ne Yan fashi suka kaiwa shugaban kungiyar yan kwadago ta kasa reshen jihar Benue Godwin Anya hari a dai-dai lokacin da kungiyar ke...
Tsohon shugaban kotun daukaka kara Galadiman katsina kuma hakimin Karamar Hukumar Malumfashi Mai Shari’a Mamman Nasir ya tsallake rijiya da baya a jiya litinin daga hannun...
Kungiyar kwadago zata ci gaba da ganawa da gwamnantin tarayya a yau litinin kan batun mafi karancin albashi bayan ganawar da suka yi a ranar juma’ar...
A jiya Juma’a rundunar sojojin Najeriya ta tabbatar da kashe mayakan kungiyar Boko Haram su 6 a yayin wani simame da rundunar ta kai, da nufin...
Hukumar gudanarwar asibitoci ta jinahr Kano ta gargadi dukkanin asibitocin gwamnatin jihar da su daina ajiye kudi a asibitin, maimakon hakan ko yaushe su rika kaiwa...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari yayi wata ganawar sirri da babban sufeton ‘yan sandan Najeriya Ibrahim Idris yau juma’a, a fadar Villa da ke Abuja. Rahotanni sun...
A yanzu haka ana dakon abin da ka iya kasancewa a cikin rundunar yan sanda ta kasa, sakamakon kammalar lokacin ritayar babban sefeto yan sandan kasar...
Kamfanin mai na kasa NNPC, ya ce, adadin danyen man da kasar nan ke fitarwa a duk rana a cikin shekarar da ta wuce, ya karu...
A jiya Talata, kakakin rundunar sojan kasar Masar ya bayar da sanarwar, sojojin ruwan kasar sun isa kasar Saudiyya, domin hadin gwiwa da takwarorinsu na kasashen...