

Babban jojin jihar nan mai shari’a Nura Umar ya sallami wasu Fursinoni 35, wadanda aka tsare su ba bisa Ƙa’ida ba, a gidan gyaran hali na...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta bai wa iyalan wasu jami’an ta biyu da suka rasu a bakin aiki tallafin naira miliyan ɗaya da dubu dari...
Hukumar dake kula da asibitoci masu zaman kansu a jihar Kano PHIMA ta kara rufe wani asibiti, tare da rufe dakunan fidar wasu asibitoci uku a...
Gwamnatin Jihar Kano ta ce kofar ta a bude take ga duk masu San siyan hannun jarin bankunan ta na Bunkasa masana’antu wato Microfinance Bank. Shugaban...
Ƙungiyar Hausawan Afrika ta ce, harshen Hausa na ci gaba da samun ɗaukaka a kasashen duniya la’akari da yadda yake samun masu koyan sa. Wakilin kungiyar...
Hukumar KAROTA ta jihar Kano, ta musanta zargin zaftare albashin wasu daga cikin ma’aikatan ta, kamar yadda ake ta yaɗawa. Shugaban hukumar Baffa Babba Danagundi ne...
Gwamnatin ƙasar Faransa ta yi alƙawarin tallafawa Kano wajen bunƙasa Ilimi. Jakadan Faransa a Najeriya, Jerome Pasquier ne ya bayyana haka ranar Litinin a Kano, yayin...
Mataimakin Shugaban ƙasa Farfesa Yemi Osibanjo ya ce, bashi da hannu kan rahotannin da ake yaɗawa na cewa ya fito takarar shugaban ƙasa a zaɓe mai...
Yau Litinin rundunar ƴan sandan jihar Kano ta gurfanar da wata mai amfani da kafafen sada zumunta Sadiya Haruna a gaban kotu. An gurfanar da ita...
Ƙungiyar ta Kano Pillars ta ce, rashin shaidar ƙwarewa ta hukumar ƙwallon ƙafa ta Africa ce, ta sanya ta raba gari da maihorarwarta. Shugaban hukumar gudanarwar...