Kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano Samaila Shuaibu Dikko ya tabbatar da cewa jami’an ‘yan sanda za su ci gaba da gudanar da ayyukansu cikin gaskiya da...
Shugaban majalisar dokokin jihar Kano Injiniya Hamisu Ibrahim Chidari ya ce, batun bincike ko kalaman da gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje ya yi abaya-bayan kan...
Cibiyar da ke nazari kan rayuwar almajirai mai suna 2030 ta zargi gwamnatin Kano kan rashin samar da inganta harkar almajirci a jihar. A cewar cibiyar...
Shugaban majalisar dokokin jihar Kano Injiniya Hamisu Ibrahim Chidari ya ce, halin matsin tattalin arziki da kasar nan dama duniya baki daya suka shiga, ya sanya...
Hukumar karɓar ƙorafe-ƙorafe da yaƙi da rashawa ta jihar Kano ta gargaɗi ƴan kasuwar Dawanau, game da ƙara farashin kayayyaki a daidai lokacin da watan azumi...
Shugaban majalisar dokokin jihar Kano Injiniya Hamisu Ibrahim Chidari ya ce ya yi mamaki yadda al’ummar jihar Kano suka mai da martani kan batun ciyo bashin...
Gwamnatin tarayya a jiya talata ta fara shirye-shiryen jinginar da wasu manyan titunan tarayya guda goma sha biyu a sassa daban-daban na kasar nan. Ministan ayyuka...
Wani labari da ke ishe mu yanzu ya ce hukumar kare hakkin masu sayen kaya ta Jihar Kano CPC ta bankado wani rumbun adana kaya da...
Kotun Majistiri mai lamba 58 da ke Noman’s Land a nan Kano, ta bayar da belin mawaƙin yabon nan Malam Bashir Ɗandago. A yayin zaman kotun...
Rundunar tsaron Sintiri na Bijilante reshen jihar Kano ta ce, ta cafke wani mutum da ya jima yana yin garkuwa da mutane. Babban Kwamandan rundunar na...