

Al’ummar yankin Bachirawa da ke nan Kano sun shiga hali ni ƴa su, sanadiyyar rashin samun ruwa a unguwar. Ƙarancin ruwan da aka wayi gari da...
Rundunar ƴan sandan jihar Kano ta ce, jami’in hukumar KAROTA ne ya haifar da hatsarin mota a shatale-talen Kano Club. Mai magana da yawun ƴan sandan...
Fitaccen malamain addinin musulunci anan Kano Sheikh Umar Sani Fagge ya bayyana musabakar alkurani mai girma a matsayin abinda ke nesanta al’umma daga duhun jahilci da...
Hukumar yaki da masu yiwa tattalin arzikin kasa zagon kasa ta ICPC ta bayyana damuwar ta kan rashin samar da ofisoshin shiyya-shiyya da kuma rashin kudaden...
Mai girma wakilin Gabas Alhaji Faruk Sani Yola ya nemi iyaye da su bai wa jami’an tsaro haɗin kai domin yaƙi da aikata laifuka a unguwannin...
Babbar kotun shari’ar Musulinci da ke Kofar Kudu ta fara sauraron karar wasu mutane da suke neman kotu ta rufe wani gidan kallon kwallo da wajen...
Al’ummar garin Gwangwan da ke Kano na cikin fargaba sanadiyyar ɓarkewar cutar amai da fitsarin jini a garin. Garin na Gwangwan na da nisan kilomita 136...
Kungiyar tsoffin daliban Kwalejin garin Keffi da ke Jihar Nassarawa ta yi kira ga al’umma musamman masu hannu da shuni da su rinka tunawa da daurarrun...
Gwamnatin jihar kano tace za ta daga darajar kananan Asibitocin da suke masarautun jihar 5 zuwa asibitin kwararru a kowanne yankin domin samar da kyakkyawar kulawa...
Al’ummar musulmi daga sassan duniya daban-daban, na nuna jimamin su kan rasuwar mawaƙiyar nan mai begen Annabi Sallallahu alaihi Wasallam Sayyada Rabi’atu S. Haruna. Babban shafin...