Gwamna Abdullahi Umar Ganduje ya ce gwamnatin sa zata sabunta yarjejeniyar ilimi tsakaninta da gwamnatin kasar Faransa, karkashi tallafin ilimi na Kano da Faransa, na shekaru...
Gwamnatin jihar Kano ta ce za ta mika doka ga majalisar dokokin jihar Kano domin dakile matsalolin da ke janyo gurbacewar muhalli a fadin jihar nan....
Mai martaba Sarkin Kano Malam Muhammadu Sanusi na biyu, ya shawarci shugabannin hukomomi a matakai daban-daban da su amince da hukuncin da masu shari’a su ke...
Shugaban rikon kwarya na asibitn koyarwa na malam Aminu Kano Farfesa Abdulrahman Sheshe ya ce ana sayarwa asibitocin gwamnati magunguna a farashi mai tsada yayin da...
Wani mutum mai kimanın shekaru 40 malam Salisu Yahaya ya rasa idanunsa a hannun wani dan daba mai suna Mario dake unguwar Kwalwa a karamar hukumar ...
Hukumar Hisba ta jihar Kano ta bayyana cewa, jami’anta sun samu nasarar kame wani matashi da ake zargi da yunkurin haikewa budurwar aminisa. Jami’an na Hisba...
Kwalejin Ilimi ta Sa’adatu Rimi ta ce dalibai biyar ‘yan asalin jihar Kano dake fama da lalurar gani suka sami nasarar lashe gasar bada tallafin karatu...
Mataimakin daraktan tsafta a ma’aikatar muhalli da ke nan Jihar Kano lbrahim Nasir ya ce, rashin wadatattun bandakuna ko wurarren bahaya na daya daga cikin abubuwan...
Cibiyar fasahar sadarwa da cigaba al’umma ta CITAD ta bukaci al’ummar kasar nan da su bi hanyar laluma kan batun kudurin dokar nan ta dakile ayyukan...
Gwamnatin Kano ta ayyana watan Junairun shekara ta 2020 a matsayin lokacin da zata fara aiwatar da tsarin asusun bai daya na gwamnatin jihar Kano wato...