Gwamnan Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya tattauna da wakilan masu zuba jari daga kasar China wajen fito da hanyoyin zuba jari tsakanin jihar nan da...
Shugaban kwamitin ilimi a majalisar dokokin jahar Kano Muhammad Bello Butu-butu kuma wakilin ilimi na kananan hukumomin Rimin gado da Tofa a zauren Majalisa ya bayyana...
Kungiyar Kishin al’ummar jihar Kano ,ta Kano Concerned Citizens Initiative ta KCCI, ta sanar da shirin ta na kafa wata babbar farfajiya ta fasaha da za’a...
Jami’an sintiri na yankin Kawon Arewa dake nan Kano sun cafke wata mata mai suna Aisha Muhammad bisa zargin ta da kasha jaririn da ta Haifa....
Tun a farko dai wani rikici ne ya faru tsakanin marigayin Abba Abdulkadir da wani a garin Madobi, inda yayi karar sa a wurin ‘yan sanda,...
Babbar kotun jihar Kano mai lamba 3 ta zartar da hukuncin kisa ta hanyar rataya ga wani matashi mai suna Abba Mustapha. Matashin mai shekaru 33...
Tsohon kwamishinan Ilimi na Jihar Kano Alhaji Tajudeen Gambo yace rashin kwararrun malamai da rashin kayayyakin koyo da koyarwa da kuma yadda iyake suka ta’allaka cewa...
A Litinin ne gwamnatin Kano ta sanar da cewar an soke dukkanni ayyukan Makrantun Mari a jihar Kano, ta hannun shugaban kwamitin sake yin nazari kan...
Bayan kammala ganawar sirrin daukacin ‘yan majalisar dokoki ta jihar sun amince da kunshin sunayen da Gwamnan Kano ya aike mata a jiya Litinin. shugaban majalisar...
Majalisar dokoki ta jihar Kano ta kammala tantance kunshin sunayen da gwamnan Kano ya aike musu a jiya Litinin don neman sahalewar su. Bayan kammala tantancewar...