

Dagacin Garin Dan Hassan dake yankin karamar hukumar Kura a nan Kano Alhaji Adda’u Sani ya shawarci hukumar kula da aikin Hajji ta kasa NAHCON data...
Al’ummar unguwa uku kauyan al’u dake karamar hukumar tarauni a Kano, sun koka kan rashin hasken wutar lantarki da suka shafe shekaru hudu suna fama da...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano, ta gurafanar da wani matashi mai suna Salisu Shuaibu Hotoro a gaban kotu bisa tuhumarsa laifin damfara tare da zambatar ‘yan...
Kotun tafi da gidanka kan harkokin tsaftar muhalli ta jihar Kano, ta yanke hukuncin tarar Naira dubu ɗari biyu ga hukumomin tashar Motar Kano Line. Kotun...
Ma’aikatar muhalli da sauyin yanayi ta jihar Kano ta ce, za ta duba yiwuwar yin haɗin gwiwa da hukumar KAROTA don yaƙi da masu karya dokar...
Hukumar bunkasa harkokin noma ta Afrika watto sassakawa da kuma shirin bunkasa noma da kiwo na jihar Kano KSADP karkashin babban bankin cigaba na Musulunci...
Cibiyar bunkasa fasahar sadarwa da ci gaban al’umma a Kano CITAD, ta bukaci gwamnatin tarraya da ta kara zaburar da ma’aikatu da hukumomin kasar nan da...
Hukumar kula da hasashen yanayi ta kasa NIMET, ta ce za’a fuskanci hazo mai cike da kura da kuma kwallewar hasken rana daga yau Asabar zuwa...
Hukumar tattara haraji ta jihar Kano ta ce ta magance korafi fiye da Dari biyar ciki korfe-korafe kimanin Dari shida da suka shafi alamuran karbar haraji...
Kotun ƙoli ta ce za ta sanar da ranar da za ta yanke hukuncin ƙarshe kan shari’ar gwamnan Kano tsakanin gwamna Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar...