Yadda INEC a Kano take mikawa gwamnan mai jiran gado Injiniya Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar NNPP daya samu nasara da mataimakinsa Comrade Aminu Abdussalam da...
A safiyar yau Laraba ne Hukumar INEC shiyyar jihar Kano za ta bai wa sabon zababben gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf na jam’iyyar NNPP da...
Mai Martaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya jaddda goyon bayansa ga tsarin eNaira da tsarin takaita hada-hadar tsabar kudi a hannun al’umma wadanda babban...
Shugaban kungiyar kwararun masana a fannin abinci shiyyar Kano, Dakta Auwal Musa Umar, ya ce, akwai nau’in abincin da ke da matukar amfani ga jikin Dan-adam...
Hukumar kidaya ta Nijeriya NPC, ta ce, za ta yi amfani da na’urori na zamani wajen gudanar da aikin kidayar jama’a da za a gudanar a...
Gwamnatin jihar Kano ta nuna takaici bisa yadda masu ababen hawa musamman ƴan Adai-daita Sahu suke karya dokar tsaftar muhalli. Kwamishinan Muhalli Dakta Kabiru Ibrahim Getso,...
Majalisar Masarautar Bichi, ta bukaci da ta hada hannu da kungiyoyi masu zaman kansu da nufin samar da wadataccen hasken wutar lantarki a wasu yankunan masarautar...
A yau Laraba ne Jama’iyar APC a jihar Kano ta gudanar da zanga-zangar lumana zuwa shalkwatar hukumar zabe INEC. Yayin zanga-zangar dai, shugabannin jam’iyyar, sun mika...
Jama’iyar APC, ta bukaci hukumar zabe mai zaman kanta INEC ta bayyana sakamakon zaben gwamnan Kano da aka gudanar ranar 18 ga wannan watan da muke...
An haifi Abba Kabir Yusuf, a ranar 5 ga watan Janairun shekarar 1963 a karamar hukumar Gaya ta jihar Kano. Abba Kabir Yusuf ya halarci makarantar...