

Gwamnan jihar Borno Farfesa Babagana Umara Zulum, ya kai ziyarar jajantawa ga iyalan jami’an tsaron da suka rasa rayukan su da ma wadanda suka jikkata sakamakon...
Wasu matasa sun gudanar da zanga-zanga a jihar Katsina inda suka tare hanyar da ta haɗa garin Jibiya zuwa birnin Katsina sakamakon yadda ƴan bindiga ke...
Gwamnatin tarayya da ƴan ƙwadago sun cimma yarjejeniya dangane da yunƙurin da ƴan ƙwadagon suka yi na shiga yajin aiki daga yau Litinin. Ƙaramin ministan ƙwadago...
Gamayyar kungiyoyin kwadagon kasar nan na NLC da TUC sun sha alwashin fara yajin aikin da ta kuduri aniya a gobe litinin sakamakon karin farashin man...
Kwamitin tsaftar muhalli na ƙarshen wata-wata da gwamnatin Kano ta kafa ya cafke ɗan wasan kwaikwayon nan Mustapha Musty wanda aka fi sani da Naburaska. An...
Ƙungiyar kwadago ta Jihar Kano ta umarci mambobinta su tsunduma yajin aikin sai baba ta gani daga ranar litinin mai zuwa har sai sunji sanarwa daga...
Shalkwatar tsaron kasar nan tace wani guda daga cikin manyan kwamandojin kungiyar boko Haram ya mika kansa ga shalkwatar tasu tare da matansa guda hudu bayan...
Kungiyar masu harhada magunguna ta kasa ta ce an samu karuwar shigo da magunguna zauwa Najeriya daga kasashen China da India da kudin su ya kai...
Gwamnatin jihar Kano ta kaddamar da ci gaba da ginin wasu masallatan juma’a guda biyu akan kudi naira miliyan sha uku tare da gyaran gadar da...
Ministan Shari’a kuma Antoni Janar na Kasa Abubakar Malami ya rubuta wasika ga kwamitin dake da bincikar dakatacen shugaban hukumar yaki da cin hanci da rashawa...