

Majalisar malamai ta jihar Kano ta alakanta yawaitar kananan yara da mata akan titina da cewa yana daya daga cikin abubuwan da ke haifar barace-barace, wanda...
Ya yin da ake cigaba da zaman makoki a jihar Kaduna bisa rasuwar marigayi mai martaba Sarkin Zazzau Dr, Shehu Idris a ranar Lahadin da ta...
Gwamnan jihar Kano Dakta Abdullahi Umar Ganduje ya yi wata ganawa da shugaban kasa Muhammadu Buhari a fadar sa da ke Abuja a kan batun hukuncin...
Hadaddiyar kungiyar ‘yan kasuwa ta kasa TUC ta dage zanga-zangar da ta shirya yi zuwa ranar 28 ga watan satumbar da muke ciki. Shugaban kungiyar reshen...
Daga Abubakar Tijjani Rabi’u Tsadar kayan masarufi ta sanya rufe gidan abincin Naira Talatin a nan Kano, wanda a kwanakin baya al’umma kanyi tururuwa zuwa don...
Hadaddiyar kungiyar malamai ta kasa ta bukaci makarantu masu zaman kansu da su bi dokokin da aka shimfida wajen kare dalibai daga kamuwa daga cutar COVID-...
Gwamnatin tarayya ta yi karin gaske kan sake yin nazarin kudirin dokar da ta kafa ma’aikatar albarkacin ruwa ta shekara ta 2020, ta na mai cewa...
Babbar kotun jiha wacce mai shari’a Dije Abdu Aboki ke jagoran ta, ta wanke wani matashi mai suna Saifullahi Haruna Kabo da ake zargin da aikata...
Hukumar gudanarwa ta kwalejin kimiyyar da fasaha ta Jihar Kano, ta ce babban kalubalen da kwalejin ke fuskanta shi ne yawan daliban da ta ke samu...
Hukumar kula cibiyoyin kiwon lafiya masu zaman kansu ta Jihar Kano, ta rufe wasu daga cikin wuraren kula da lafiyar al’umma sakamakon rashin bin ka’idojin da...