

Manoma a yankin karamar hukumar Garko anan jihar Kano, sun ce, ambaliyar ruwa ta yi sanadiyar lalata gonakin Shinkafa masu girman fadin kadada 89 a karamar...
Mai martaba sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya shawarci hukumar gudanarwa ta Jami’ar Bayero da ke nan Kano, ta riga la’akari da yawan daliban Jihohi...
Gwamnatijn Jihar Kano zata fara kwashe almajirai da ke barace-barace a kan danjoji fadin jihar nan, baya ga bai wa alaranmomin wa’adin kwanaki Arba’in, da su...
Masanin tattalin Arzikin na Jami’ar Bayero dake nan Kano, Farfesa Ibrahim Garba Sheka ya ce karin farashin man fetur da wutar lantarki da gwamnati ta yi...
Maimartaba Sarkin Kano Alhaji Aminu Ado Bayero ya yaba wa shirin muradan raya tattalin arziƙin ƙasashen Afrika ta yamma na ECOWAS – Vision 2020 zuwa 2050....
Gwamnatin tarayya ta amince da biyan naira biliyan ashirin hakkokin likitoci da ma’aikatan lafiya dake gaba-gaba wajan yaki da cutar corona a fadin kasar nan. Ministan...
Rundunar ‘yan sanda a jihar Kogi ta gurfanar da kwamishinan kula da albarkatun Ruwa a gaban kotu bisa zarginsa da laifin aikata Fyade. A na dai...
Rundunar sojin kasar nan ta ce ta kashe gawurtaccen dan fashin nan mai suna Terwaza Akwaza da ya addabi al’ummar jihar Benue. A jiya talata ne...
Kafin zaman kotun na yau gwamnatin Kano dai na zargin mutanen da laifin hada baki da kisan kai, laifukan da suka saba da sashi na 97...
Hukumar bada agajin gaggawa ta jihar Jigawa SEMA ta ce a kalla mutane ashirin ne suka rasa rayukan su yayin da gidaje da gonaki sama da...