Gwamnatin jihar Kano ta ce ƙananan hukumomi 10 sun daina fuskantar Matsalar bahaya a sarari. Babban sakataren ma’aikatar muhalli Adamu Abdu Faragai ne ya bayyana haka...
Gwamnan jihar Kano Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya biya ɗan jaridar nan Ja’afar Ja’afar Naira dubu ɗari takwas saboda ɓata masa lokaci. A ranar Juma’ar nan...
Amurka ta cire Najeriya daga cikin jerin ƙasashe masu hana damar yin addini. Sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken ne ya bayyana hakan a wata sanarwa...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya dawo Najeriya bayan halartar taron zaman lafiya a ƙasar Scotland. Taron wanda shugabannin duniya suka halarta an gudanar da shi a...
Bankin duniya ya ce, ɓarnar da ƙungiyar Boko Haram ke yi ta janyo durƙushewar tattalin arziƙin yankin arewa maso gabashin ƙasar da kashi 50 cikin 100....
Majalisar wakilai ta ƙasa ta yi sammacin wasu ministoci biyu da shugaban ƙungiyar ASUU. Kakakin majalisar Femi Gbajabiamila ne ya bada umarnin sammacin. Ministocin da aka...
Hukumar raya kogunan Haɗeja da Jama’are ta ce an datse ruwan kogunan ne domin inganta noman rani da kuma gyaran madatsun ruwa da fadama. Hukumar ta...
Rundunar sojin ƙasar nan ta ce dakarun ta sun samu nasarar kashe aƙalla kwamandoji da mambobin ƙungiyar ISWAP 50 a wani farmaki da suka kai a...
Ƙungiyar malaman jami’o’i ta ƙasa ASUU ta bai wa gwamnatin tarayya wa’adin makonni uku kan ta fara aiwatar da yarjejeniyar da suka suka cimma ko kuma...
Rundunar ta ɗaya ta sojojin ƙasa da ke Kaduna ta buƙaci da riƙa kai rahoton maɓoyar ƴan bindiga ga jami’an tsaro. Kwamandan rundunar Manjo Janar Kabiru...