

Gwamnan jihar Zamfara Bello Matawalle ya zaɓi Sanata Muhammad Hassan Nasiha a matsayin sabon mataimakinsa, tare da miƙa shi gaban majalisar dokoki. Hakan ya biyo bayan...
Majalisar dokokin jihar Zamfara ya tsige mataimakin gwamnan jihar Mahdi Aliyu Gusau. Gidan talabijin na channel rawaito cewa an tsige mataimakin gwamnan a zaman majalisar na...
Hukumar Fansho ta jihar Kano ta ce, tana sane da yadda ake zaftarewa kowanne dan fansho kudinsa a ƙarshen kowanne wata. Shugaban hukumar Alhaji Sani Dawaki...
Jam’iyyar APC mai mulki ta ɗage babban taron ta na ƙasa. Tun da farko dai jam’iyyar ta tsara gudanar da babban taron ne a ranar 26...
Ƙungiyar malaman kwalejin kimiyya ta ASUP ta ce, jihar Kano ta zama koma baya a fagen ilimin kimiyya da fasaha. Mai magana da yawun ƙungiyar Abdullahi...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya mikawa majalisar dokokin Najeriya ƙarin kudirin kasafin kuɗi na naira tiriliyan 2 da biliyan 55 domin amincewa. Kazalika shugaba Buhari na...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta kama dakataccen kwamandan sashin binciken miyagun Laifuka da ke ƙarƙashin ofishin sufeto janar na ƴan sanda DCP Abba Kyari. Jaridar PUNCH...
Babbar kotun jihar Kano mai lamba 5 ta ci gaba da sauraron shari’ar zargin kisan kai da ake yiwa malamin makarantar nan Abdulmalik Tanko da Hashim...
Hukumar yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi ta ƙasa NDLEA, ta ce tana neman dakataccen kwamandan sashin yaƙi da miyagun ayyuka da ke aiki a...
Majalisar dokoki ta jihar Kano, ta amince da dawo da dokokin gudanarwar kasuwannin Muhammadu Abubakar Rimi da Singa. Dawo da dokokin zai bada dama domin yi...