

Kungiyar cigaban al’ummar unguwar Ja’en ta nemi majalisar dokokin jihar Kano kan ta gabatar da mutumin da aka ce daga unguwar ta Ja’en yake, ya shigar...
Gwamnatin jihar Kano ta amince da kafa wani kwamiti da zai rika sanya ido tare da tsaftace ayyukan kafafen yada labarai a jihar Kano. Kwamishinan yada...
Babbar kotun tarayya dake Kano karkashin mai shari’a lewis Alagua ta dakatar da hukumar karbar korafe-korafe ta jihar Kano da shugaban ta Muhyi Magaji Rimingado daga...
Gwamnatin tarayya ta ce mambobin kungiyar manyan malamn jami’a ta kasa ASUU da suka ki yin biyayya ga shiga tsarin Gwamnatin na IPPIS kada su tsammacin...
Jam’iyyar PDP ta yi Allah wadai da yadda ‘yan Majalisar dokokin kasar nan suka amincewa gwamnatin tarayya ta ciyo bashin dala biliyan 22 da miliyan 7....
Majalisar dinkin duniya ta ce, har yanzu cin zarfin ya’ya mata na kara karuwa a sassa daban-daban na duniya. Hakan na cikin wani rahoto ne da...
Kungiyar Inuwar Musulman Najeriya wato Islamic Forum of Nigeria, ta bukaci shugaban kasa Muhammadu Buhari daya rubanya kokarinsa wajen kawo karshen matsalar tsaro dake addabar yankin...
Shugaban shashin ciwon kunne na asibitin Malam Aminu Kano Dakta Abdulhakim Aluko ya ja hankalin iyayen yara da malam makaranta da su rika kula da lafiyar...
Wani Kwararren likitan kunne da hanci da kuma makogwaro Dakta Ado Hamza Soron Dinki ya bayyana cewa lalurar kunne na daya daga cikin cutar da ke...
A baya-bayan nan ne kudurin dokar da ke neman gyara sashe na 308 na kundin tsarin mulkin kasar nan na 1999, wanda zai baiwa shugabannin majalisun...