

Masani a harkar tsaro AIG Hadi Zarewa mai ritaya yace bai kamata yankin Arewacin kasar nan su rika jin tsoron kafa ‘yan sandan jihohi ba, domin...
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta bayyana cewa zata bude sabbin ofisoshi har guda uku (3) domin cigaba da ayyukan umarni da kyakykyawa da kuma hani...
Kungiyar tabbatar da tsaro da zaman lafiya da ake kira da Nigerian Peace Unity Progress reshen jihar Kano ta bayyana cewa ta samu nasarar ceto kananan...
Daga Abdullahi Isa Hanan Muhammadu Buhari, ”Ya” ce ga shugaban kasa Muhammadu Buhari, Kuma ‘yar auta kasancewar ta, ita ce ‘Yarsa’ ta karshe. Hanan dai matashiya...
A ya yin zaman majalisar zartar ta jiha ta amince da kafa kwamitin kwararru da zai duba rashin da’a da kuma kwarewa da wasu kafafan yada...
Gwmanatin Kano zata sake gina hukumar jin dadin alhazai ta jiha don yin kafada-da-kafada da na zamani wajen gudanar da ayyukan Hajji da na Umar. Matakin...
Gwamnan Kano Dr, Abdullahi Umar Ganduje ya nada sababin masu taimaka masa na mussaman guda biyu kan sha’anin tafiyar da harkokin gwamnati. Daga cikin wadanda gwamnan...
Bayan kammala zaben shekarar 2019 ne wasu gwamnonin kasar nan zasu kammala wa’adin su akan karagar mulki kamar yadda tsarin mulkin Najeriya ya tanadar musu. Daga...
Hukumar shirya jarrabwar manyan makarantu ta JAMB ta dakatar da yin amfani da lambar nan ta shedar zama dan kasa domin rubuta jarrabawar shiga manyan makarantu...
Shugaban Kungiyar sintiri ta Bijilanti na Jihar Kano Muhammad Kabir Alhaji ya bukaci hamshakin dan kasuwa Alhaji Aliko Dangote daya kawo musu tallafin kayan aiki kamar...