A ranar jumaar da ta gabata ce rundunar yansanda ta jahar Kano tayi holen wasu mutane da suka sace kananan yara ‘’yan asalin jahar Kano zuwa...
Bayan da aka yi ta rade-raden da zarar ya dawo daga kasar Afrika ta Kudu zai nada kwamishinoni cikin kunshin Gwamnatin sa, kawo yanzu gwamnan Kano...
Gobarar da ta tashi a daren jiya Lahadi ta lalata ofishin adana bayanai na kwalejin ilimi ta tarrayya dake nan Kano. Wani ganau yace gobarar ta...
A dai kwanakin baya ne fadar shugaban kasa ta maida martanai kan jita-jitar da ake yadawa kan Uwargidan shugaban kasa Aisha Buhari ta yi Yaji, sai...
Gwamnatin Kano ta maida martani kan sace ‘yan jihar Kano da aka yi, tana mai yabawa kwamishinan ‘yan sandan jihar Kano da sauran hukumomin tsaro saboda...
Minintan kwadago da ayyukan yi Dr Chris Ngige ya ce har kawo yanzu gwamnatin tarayya taki aiwatar da sabon tsari na biyan mafi karancin albashi na...
Hukumar shirya jarrabawar WAEC ta sanya jihar Kano a cikin jerin jihohi biyar 5 da suka fi yin kwazo a jarrabawar hukumar da aka yi a...
A jiya da daddare ne wasu bata gari su kai wa wakilin jaridar Thisday Ibrahim Garba Shu’aibu hari anan Kano. Ibrahim Shuai’bu wanda shi ne shugaban...
Wani mutum mai suna Ibrahim Muhammad Jidda mazaunin garin Maiduguri ya bayyana cewa bidiyon nan da ake yadawa kan cewa Sheikh Aminu Daurawa ne ke tikar...
Malam Aminu Ibrahim Daurawa, ya musanta zargin yayi rawa da mai dakin sa a wajen wani biki bayan da aka hasko shi a cikin wani fefen...