

Yayin da kwanaki biyu ne suka rage a gudanar da zaɓen shugaban jam’iyya APC a matakin jiha a nan Kano, kwamishinan raya karkara da ci gaban...
Wasu ƙusoshin jam’iyyar APC ciki har da sanatan Kano ta tsakiya Malam Ibrahim Shekarau da Sanatan Kano ta Kudu Kabiru Gaya da kuma Sanatan Kano ta...
Majalisar malamai ta jihar Kano ta sake jaddada mubaya’arta ga Sheikh Ibrahim Khalil a matsayin shugaban majalisar. Yayin wani taro da majalisar ta gudanar a ranar...
Shugaban kwalejin nazarin kimiyyar abinci Farfesa Maduebibisi Iwe ya ce, dumamar yanayi shi ne babbar barazanar da take fuskantar al’amuran abinci a duniya. Shugaban ya bayyana...
Sama da mutane dubu 600 ne, ke fuskantar barazanar fadawa cikin matsalar karancin abinci a jihar Tillaberi dake yammacin jamhuriyyar Nijar. Hukumar Majalisar Dinkin Duniya mai...
An wayi gari da wani labari cewa shafin WastApp zai daina amfani daga safiyar ranar Laraba. Wannan labari dai ya tada hankalun al’umma da dama, da...
Majalisar dokokin jihar Kano ta kafa Kwamitin bincike game da koken ɗaliban makarantar Health Technology na cewa ana karɓar musu kuɗi ba bisa ƙa’ida ba. Hakan...
Tsohon shugaban Kwamitin jawo iskar Gas zuwa Kano Injiniya Mu’azu Magaji Ɗansarauniya yayi martani ka tsige shi da Gwamna yayi. A cikin wasu saƙonni da ya...
Manyan Malaman Kano sun nesanta kansu da sanarwar tsige shugaban majalisar malamai na Kano da wasu suka bayar. A cikin wata sanarwa da zauren haɗin kan...
Wani tsagi na majalisar malaman Kano sun sanar da tsige shugaban majalisar Malam Ibrahim Khalil. Malaman sun sanar da ɗaukar matakin ne yayin wani taron manema...