

Majalisar dokokin jihar Kano ta ba da umarnin dakatar da duk wasu gine-ginen shaguna da ake yi a jikin masallacin Juma’a na Abdullahi Bayero da ke...
Ƙungiyar likitoci masu neman ƙwarewa ta ƙasa reshen jihar Kano ta ce gwamnatin tarayya ta fara biyan su kuɗaɗen da suke bin ta ba shi. Ƙungiyar...
Gwamnatin Kano ta musanta labarin cewa an kama mai ɗakin gwamnan Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje. Wannan na cikin wata sanarwa da kwamishinan yaɗa labarai Malam...
Mamallakin kamfanin Facebook da Whatsapp Mark Zuckerberg, ya nemi afuwar al’ummar Duniya sakamakon katsewar shafukan sadarwar a ranar Litinin. Lamarin dai ya faru kwana guda bayan...
Kamfanin Sadarwa na Twitter ya amince da dukkan sharudan da aka gindaya masa kafin ya ci gaba da aiki a kasar nan. Ministan yada labaran Lai...
Miliyoyin masu amfani da kafafen sada zumunta na Facebook, Instagram da kuma Whatsapp ne a Nijeriya suka shiga halin rashin jin dadi bayan da shafukan suka...
Mamallakin Kamfanin facebook Mark Zuckerberg, ya samu tawaya a dukiyarsa da kimanin dalar Amurka biliyan bakwai. Hakan ya biyo bayan rufe shafukan sada zumunta da aka...
Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ceci rayukan mutane 101 da dukiyoyin da suka kai Naira miliyan 21 daga ibtila’in gobarar da aka samu sau...
Kungiyar kwallon kafa ta Watford ta sanar da nada Claudio Ranieri a matsayin sabon mai horas da ‘yan wasan kungiyar, domin maye gurbin Xisco Munoz wanda...
Guda daga cikin mambobin kwamitin amintattu na masallacin Juma’a da ke WAJE a unguwar Fagge a nan Kano Shiekh Tijjani Bala Kalarawi ya ajiye mukamin sa....