

Kwalejin fasaha ta jihar Kano wato School of Technology ta koka kan rashin isassun ma’aikatan kula da tsaftar muhalli. Daraktan kwalejin Dakta Isyaku Ibrahim ne ya...
Gwamnatin jihar Kano ta gargadi kwalejin fasaha ta jihar Kano School of Technology da ta kula da tsaftar makarantar don kiyaye lafiyar dalibai. Kwamishinan muhalli Dakta...
A Yau juma’a ne shugaban ƙasa Muhammadu Buhari zai yi jawabi a zauren taron majalisar dinkin duniya karo na 76 da ake gudanarwa a birnin New...
Gwamnatin tarayya ta ce za’a fara amfani da tsarin 5G Network a kasar nan daga watan Janairun shekara mai kamawa ta 2022. Ministan sadarwa da tattalin...
Babbar Kotun Tarayya, dake zamanta a Abuja, ta saka ranar 30 ga watan Nuwambar wannan shekara a matsayin ranar da za ta yanke hukuncin karar da...
Gwamna Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya ce, albarkacin ƙasar Saudiyya yake sabinta titin Ahmadu Bello da ke Kano. Gwamnan ya bayyana hakan ne a daren Alhamis,...
Jam’iyya mai mulkin kasa APC ta sake dage babban taronta na jihohi a fadin kasar nan zuwa 16 ga watan Oktoba, mai kamawa. Wannan na kunshe...
Hukumar Haute Autorité pour la Consolidation de la Paix mai wanzar da zaman lafiya ta Nijar, ta gudanar wani taro da wakilan ƙabilun jihohin Agadas da...
Rundunar ƴan sandan jihar Katsina ta cafke wani mutum mai larurar ƙafa, bisa zargin sa da hannu dumu-dumu wajen sace-sace da kuma yin garkuwa da mutane....
Gwamnatin jihar Kano ta haramta shiryayawa ko haska finan-finan kwacen waya da masu nuna ta’ammali da kwayoyi. Shugaban hukumar tace fina-finai ta Kano Isma’ila Na-Abba Afakhallahu,...