

A yau Laraba ne kungiyar Kwadago ta Nijeriya NLC za ta soma gudanar da zanga-zanga lumana a faɗin ƙasar kan janye tallafin man fetur da tsadar...
Shugaban hukumar bada ruwan sha ta jihar Kano Injiniya Garba Ahmad Bichi yace babu wani karamin ma’aikaci a hukumar da ake yankewa albashi tun bayan shigarshi...
Mai martaba Sarkin kano Alhaji Aminu Ado Bayero, ya bukaci jami’an tsaron Nijeriya su mai da hankali wajen samar da tsaro mai inganci a jihar Kano...
Majalisar dokokin Kano ta buƙaci gwamnatin Engr. Abba Kabir Yusuf, da ta gyara matatar ruwa ta Kafinciri domin inganta samar da ruwan sha a karamar hukumar...
Gwamnatin jihar Kano ta fara tantance masu aikin shara a titunan jihar a wani yunƙuri na tabbatar da ma’aikatan da aka ɗauka bisa ƙa’ida. Kwamishinan muhalli...
Gamayyar kungiyoyin manoma AFAN a Nijeriya ta ce zata inganta rayuwar manoma ta hanyar samar mus tallafi da kuma taki ciki sauki. Shugaban Kungiyar Dakta...
Shirin bunkasa harka Noma da kawar da yunwa a Najeriya ya bayyana cewa kamata ya yi gwmanatin kasar ta mai da hankali wajen inganta harkokin noma....
Kungiyar kwadago a Nijeriya ta zargi gwamnatin tarayyar kasar da rashin shirin kawo karshen tattaunawar dake gudana a tsakani, kan aniyarsu ta tafiya yajin aiki sakamakon...
Yayin da zabukan gwamnonin jihohin Bayelsa da Imo da kuma Kogi ke Kara gabatowa ita kuwa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa INEC ta bayyana...
Shugabanin kungiyar kasashe mambobin ECOWAS, zasu gudanar da wani taron gaggawa ranar Lahadi game da juyin mulkin kasar Nijar a babban birnin tarayya Abuja. Wannan na...