

Tun da safiyar yau ne daruruwan al’umma da suka fito daga kungiyoyin daban daban suka fito domin gudanar da zanga-zangar lumana. Cikin kungiyoyin kuwa sun hada...
Iyalan wadanda masu garkuwa da mutane suka sace a jirgin kasan da ya taso daga Abuja zuwa Kaduna sun fara gudanar da zanga-zanga a jihar Kaduna...
Kimanin mutane talatin ne suka rasu, tare da jikkatar goma sha biyu, a wani hatsarin mota da ya afku a hanyar Kano zuwa Zaria. Babban jami’in...
Malam Abduljabbar Nasir Kabara ya bukaci a dauke shari’ar da ake yi masa daga gaban babbar kotun shari’ar musulunci zuwa wata. Malamin ya bukaci hakan a...