

Tsohon Kwamishinan ayyuka na Gwamnatin Kano Engr. Mu’azu Magaji Ɗan Sarauniya ya goyi bayan hukumar KAROTA kan tilasta wa masu adaidaita biyan kuɗin haraji. A cikin...
Daga: Zainab Aminu Bakori Masani kan sha’anin tsaro kuma mai bincike a fannin aikata manyan laifuka a jami’ar Yusuf Maitama Sule da ke nan Kano...
Hukumar lura da zirga-zirgar ababen hawa ta Kano KAROTA ta ce, ya zama tilas ga duk masu baburan adaidaita sahu su riƙa biyan harajin Naira ɗari-ɗari...
Ƙungiyar muryar matuƙa baburan adaidaita sahu ta Kano ta ce, babu gudu ba ja da baya kan shirin ta na tsunduma yajin aiki a yau Litinin....
Hukumar Hisbah ta jihar Kano ta ce ƴan sanda sun karɓe binciken da ta fara kan jami’inta da aka samu a wani Otal da ke Sabon...
Jami’an sintiri na Bijilante a nan Kano sun ƙwato wasu mutane huɗu daga hannun masu garkuwa da mutane a ƙauyen Gammo da ke ƙaramar hukumar Sumaila....
Ƴan sanda sun cafke wasu mutane biyu da ake zargi da shirya zanga-zangar masu baburan adaidaita sahu a Kano. Mai magana da yawun rundunar ƴan sandan...
An yiwa ‘Yan wasan tawagar Adamawa United da mukarraban su fashi da makami a hanyar Benin zuwa Ore, cikin daren Jumma’a. ‘Yan wasan na kan hanyar...
Ƙungiyar Kano Pillars, ta musanta labarin ƙonewar motar ƴan wasanta a ranar Jumma’a. Mai magana da yawun ƙungiyar Lirwanu Idris Malikawa Garu, ne ya bayyana hakan...
Gwamnatin jihar Kaduna ta amince da komawar sauran ɗalibai makaranta a ranar Litinin mai zuwa 22 ga watan Fabrairu, 2021. Ɗaliban da za su koma makarantar...