

Kakakin majalisar dokoki ta jihar Benue Titus Uba da ‘Dan sa sun kamu da cutar Korona Wannan na kunshe cikin sanarwar da sakataren yada labarai ga...
Kimanin mutane 19 ne ake kyautata zaton sun rasa rayukan su a dajin Kukum dake karamar hukumar Kaura a jihar Kaduna, bayan da ‘yan bindiga suka...
Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu ta kasa JAMB, ta fitar da dokokin da shugabanin manyan makarantu za su bi wajen bada gurban karatu a makarantu...
Gwamnatin jihar Kano ta musanta labarin da ake yadawa cewar ta sayarwa da dan kasuwar nan ma mallakin Mudassir and Brothers katafaren otal din Daula. A...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta gargadi jami’anta da su zamo cikin shirin kota kwana, musamman masu aiki kan hanyar Kano zuwa Kaduna da wadanda ke...
A daren ranar Asabar ne wasu masu garkuwa da mutane suka kutsa cikin gidan dan majalisar dokokin jihar Kano mai wakiltar karamar hukumar Danbatta, suka sace...
Rundunar sojin operation lafiya dole ta bayyana cewar ta hallaka wasu manyan kwamandoji na kungiyar Boko Haram da ISWAP, yayin wata arangama da suka yi a...
Kungiyar malaman jami’o’I ta Najeriya (ASUU) ta ce ba za su koma aji ba, ko da gwamnatin tarayya ta bayar da umarnin bude makarantu, yayin da...
Harin kwanton bauna na wasu ‘yan bindiga ya kashe sojoji akalla 16 tare da jikkata 28 daga cikinsu a jihar Katsina. Dakarun rundunar ta musamman su...
Gwammatin jihar Kano ta tabbatar da cewar an samu karin mutum 9 dauke da cutar Corona a jihar, cikin mutane 422 da aka yiwa gwajin cutar...