

Hukumar kashe gobara ta jihar Kano ta ce an samu afkuwar wani hatsari a dai-dai gadar sama ta Aminu Dantata dake titin Murtala Muhammad a nan...
Hukumomin Lafiya a Jihar Jigawa sun tabbatar da cewa babu sauran mai cutar Corona a Jihar. Kwamishinan Lafiya kuma shugaban kwamatin dakile yaduwar cutar na Jihar...
Wannan dai shi ne zama na biyu tun bayan dawo daga zaman gida ko dokar kulle tun lokacin da aka samu bullar cutar Corona a jihar...
Gwamnatin Kano ta ce za ta dauki tsatstsauran mataki ga makarantun da suka bude, yayinda ake rade-radin bude makarantu a jihar. Idan za a iya tunawa...
Yayinda gwamnatin Kano ta kaddamar da kwamitin bibiyar matsalar sace-sacen ‘yara a Kano, kungiyar iyayen yaran nan da aka sace ta ce har yanzu gwamnatin Kano...
Gwamnatin jihar Legas ta sanar da cewa za ta bude makarantu a ranar uku ga watan Agustan 2020. Sai dai gwamnatin ta ce daliban aji uku...
Gwamnan jihar Bauchi Sanata Bala Muhammad ya dakatar da sarkin Misau, Alhaji Ahmad Sulaiman, biyo bayan rikicin da ya kunno kai a kauyen Hardawa da ke...
Akalla mutane 50 ne suka mutu bayan zabtarewar kasa a wani wuri da ake hakar ma’adanai a arewacin Myanmar, a cewar hukumomin kaasr. Lamarin wanda ya...
Gwamnatin jihar Katsina ta ce daga yanzu babu sauran sasanci tsakaninta da masu aikata ta’addanci a jihar. Haka zalika gwamnatin ta Katsina ta nemi gwamnatin tarayya...
Kasashen duniya na cigaba da Allah wadai da matakin kasar Isra’ila na kaddamar da shirin mamaye wani bangare da ke Gabar Yamma da Kogin Jordan, yayinda...