

Gwamnan jihar Edo Godwin Obaseki ya bayyana cewa ya sauya sheka zuwa babbar jam’iyyar hamayya ta PDP. Godwin Obaseki ya bayyana hakan ne a shafinsa na...
Kungiyar masu fama da cutar sikila a Kano sun nemi gwamnati ta kafa dokar tilasta gwajin jini kafin aure. Kungiyar ta ce ta hakan ne za...
Hukumar lafiya ta duniya (WHO) ta ce Najeriya na gab da dakile cutar shan-inna, bayan da ta tattara bayanai game da halin da kasar ke ciki...
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya musanta rade-radin da ake yadawa a kafafen sada zumunta cewa sirikinsa Abiola Ajimobi ya rasu. Mai taimakawa gwamnan Kano kan...
Gwamnatin Kano ta nemi kungiyar rajin yaki da cutar Corona ta Kano against Covid-19 initiative da ta rika sanya malamai cikin wadanda zata rika yiwa bita...
Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta saki shugaban hadakar kungiyoyin rajin kare Arewa, Nastura Ashir Sharif, a ranar Alhamis. A ranar Talata ne ‘yan sanda suka cafke...
Masanin harkokin tsaro a Najeriya kuma tsohon mataimakin sufeton ƴan sanda Muhammad Hadi Zarewa AIG mai ritaya (MNI), ya ce matsalar tsaro a Najeriya rashin kayan...
Shirin kiyaye zaizayar kasa da kula da kananan madatsun ruwa NEWMAP, ya horas da manoman rani 50 daga kananan hukumomin jihar Kano 5 kan dabarun noman...
Gwamnatin jihar Kano ta haramta yin goyan biyu ko fiye da haka a babura masu kafa biyu a jihar nan. Shugaban hukumar karota Baffa Babba Dan’Agundi...
Gwamnatin jihar Kano ta fara daukar Malaman makarantun tsangayu aiki. Kwamishinan ilimi na jihar Kano, Muhammad Sanusi Kiru ne ya bayyana haka yayin taron kaddamar da...