Freedom Radio Nigeria

Freedom Radio Nigeria

Labarai

Fake News Alert: Surukina yana nan da ransa- Ganduje

Published

on

Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya musanta rade-radin da ake yadawa a kafafen sada zumunta cewa sirikinsa Abiola Ajimobi ya rasu.

Mai taimakawa gwamnan Kano kan harkokin yada labarai Salihu Tanko Yakasai ne ya bayyana hakan a shafin Twitter.
Yakasai ya ce mukaddashin shugaban jam’iyyar APC na kasa yana nan da ransa, amma yana samun saukin rashin lafiyar da yake fama da ita.
labarin mutuwar Ajimobi ta karade kafofin sada zumunta a ranar Alhamis
Wani dan jarida Sulaiman Aledeh ne, ya fara sanar da mutuwar tsohon gwamnan jihar Oyo a shafinsa na Twitter.

 

Listen Live

Freedom Radio Kano 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/t8bhnmek8mzuv Freedom Radio Kaduna 92.9 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/5z9v4k7e9mzuv Freedom Radio Dutse 99.5 FM Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/wp75as7e9mzuv Dala FM Kano 88.5 Your browser does not support the audio element. https://stream.zeno.fm/9zdvuszaanzuv
error: Content is protected !!