Fyade wani nau’i ne na cin zarafin bil adama walau mace ko namiji sai dai galibi yafi faruwa kan jinsin mata, ta hanyar tursasasu yin lalatadasu,...
Gwamnatin Jihar jigawa ta bude dukkanin kasuwannin jihar da ke ci mako-mako, sai dai bisa sharadin za a rika bin dokokin da aka gindayawa ‘yan kasuwar....
Yanzu haka dai mutane 450 ne hukumomi suka tabbatar sun warke daga cutar Corona a Kano. Ma’aikatar lafiya ta Kano a shafin Twitter ta sanar cewa...
Gwamnatin jihar Kaduna ta ce har yanzu dokar lockdown na nan, wato dai mutane zasu cigaba da zama a gida suna wanke hannu har zuwa lokacin...
Cibiyar kula da wadanda suka gamu da Ibtila’in fyade da cin zarafi ta Asibitin kwararru na Murtala Muhammad tace yara mata yan kasa da shekaru 9...
Shugaban Asibitin garin Danbatta Dakta Ibrahim ibn Muhammad ya bukaci al’umma dasu baiwa tsafta muhimmanci domin kare kansu daga kamuwa da cututtuka masu yaduwa. Dakta Ibrahim...
Hukumar shirya jarrabawar shiga makarantun gaba da sakandire ta kasa (JAMB) ta baiwa daliban da suka zauna jarrabawar shekarar 2020 damar fitar da sakamakon su na...
Gwamnatin jihar Kano ta musanta labarin da ake yadawa cewa ta amince a koma makarantu a ranar 14 ga waan da muke ciki. Kwamishinan ilimi na...
Mataimakin gwamnan jihar Kano Dakta Nasiru Yusuf Gawuna ya bukaci malaman Gona da kwararru kan aikin Noma, su rinka wayar da kan kananan manoma kan yadda...
Gwammatin jihar Sokoto ta sanar da sake bullar cutar Covid-19 a jihar. Kwamitin karta-kwana kan yaki da cutar Corona na jihar ta Sokoto ya sanar a...