

Kwamitin tallafawa mabukata da marayu na Unguwar Hotoron Arewa, ya bukaci kungiyoyin kishin al’umma na kasashen ketare da na unguwanni da su tallafawa mabukata da kayan...
Wani malamin makarantar Sakandare a nan Kano ya ja hankalin iyaye wajen ganin sun sanya ‘ya’yansu suna sauararon shirye-shiryen koyar da karatu da ake gabatarwa a...
Gwamnatin jihar Kano ta sassauta dokar da ta sanyawa ‘yan Adaidaita sahu ta daukar fasinja daya tilo bayan sake nazartar dokar, inda ta ce yanzu fasinjoji...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ba umarnin fadada shirin ba da tallafi ga al’ummar kasar nan don rage musu radadin da suke ciki sakamakon ci gaba...
Ma’aikatar lafiya ta jihar Kano tattabar da cewa an samu karin mutane 2 masu dauke da cutar Corona a jihar. Ma’aikatar ta bayyyana hakan a shafin...
Tsohon gwamnan Jihar Jigawa Alhaji Sule Lamido da wasu makunsantansa sun kai kansu cibiyar gwajin cutar Covid-19 da ke asibitin koyarwa na Aminu Kano, biyo bayan...
Shugaba Muhammadu Buhari, zai yiwa al’ummar kasar nan jawabi a yau litinin da karfe bakwai na dare. Gidan Talabijin da gidajen rediyo, da sauran kafafen yada...
Gwamnan Jihar Kano Dakta Abdullahiu Umar Ganduje ya tabbatar da samun bullar cutar Corona a nan Kano. Abdullahi Umar Ganduje ya bayyana hakan ne lokacin da...
Rahotonni na cewa sakamakon gwajin da aka yi wa wani mutum a Kano ya tabbatar da cewa yana dauke da kwayar cutar Corona virus. Wata majiya...
Kungiyoyin dake buga gasar Firimiya ta kasa zasu cigaba da karbar albashin su ba tare da zabtare ko rage wani kaso a cikin sa ba kamar...