

Babbar kotun jiha mai lamba 11 a nan Kano ta yanke wa wani Bature biyan kudi har Naira miliyan 13 ga matashin da ya kade da...
Kwamatin bada shawarwari kan sace-sacen yara ‘yan asalin jihar Kano zuwa wasu daga cikin jihohin kudancin kasar nan ya ce zai fara daukan hanyoyi biyar cikin...
Majalisar dokoki ta jihar Kano ta bukaci gwamnatin jihar kan ta yi duk mai yiwuwa wajen shawo kan matsalar karancin ruwan famfo da ake fama da...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya jagoranci taron Majalisar zartarwa a karo na bakwai ta kafar Internet a fadar Gwamnatin dake Vill a babban birnin tarayya Abuja....
Kungiyar sasanta matsalolin ma’aikata da walwalarsu ta jihar Kano, ta bayyana cewa sun cimma matsaya da gwamnatin Jihar Kano kan cewar a karshen shekarar da muke...
Kwamishiniyar ma’aikatar inganta rayuwar al’umma da raya karkara ta jihar Kaduna Hajiya Hafsat Baba ta ce shirin daukan ma’aikata dubu a kowace karamar hukuma da gwamnatin...
Gwamnan jihar Kano Dr Abdullahi Umar Ganduje, ya aike wa majalisar dokoki ta jihar sunayen wasu mutane biyu domin tantance wa gabanin a nada su a...
Rundunar ‘yan sandan jihar Jigawa ta kama wani dan fashi a yankin karamar hukumar Dutse ta jihar Jigawa, wanda ake zargin yana da hannu dumu-dumu wajen...
Gwmanatin jihar Kano ta ce zuwa yanzu mutum 187 ne suka rage cikin masu jiyyar cutar Corona a jihar. Ma’aikatar lafiya ta Kano ta sanar a...
Cibiyar dakile bazuwar cutuka ta Najeriya NCDC ta ce mutum 11,828 sun warke daga cutar Corona a kasar. Hakan na kunshe ne cikin sanarwar da NCDC...