

‘Yan bindiga sun sace wasu tagwaye a kauyen Gizawa da ke yankin karamar hukumar Dutsinma a jihar Katsina. Rahotanni sun ce ‘Yan bindigar sun isa kauyen...
Gobara ta yi sanadiyar mutuwar wata mata mai shayarwa tare da jaririnta da kuma wasu kananan yara guda uku a jihar Kaduna. Rahotanni sun ce lamarin...
Ranar Litinin ɗalibai a Kano suka shiga mako na biyu da komawa makaranta. Daliban da suka koma karatu, sun bayyana farin cikinsu game da bude makarantun,...
Babban mai bada shawara kan harkokin siyasa ga shugaban kasar Nijar Alhaji Sunusi Tambari Jaku ya ce shugaban kasar Najeriya Muhammadu Buhari shi ne mafi sani...
Hukumar kula da asibitoci masu zaman kansu ta jihar Kano da hadin gwiwar hukumar karbar korafe-korafe da yaki da cin hanci da rashawa ta jihar Kano...
Gwamnan Kano Abdullahi Umar Ganduje ya amince da nadin mata guda 5 a matsayin masu ba shi shawara a zangon mulkinsa na biyu. Bayanin nadin na...
Wannan dama karin wasu labaran duka acikin shirin tare da Nasir Salisu Zango. Danna alamar sautin dake kasa domin sauraron cikakken shirin. Download Now Ayi sauraro...
Mabiya addinin Kirista a jihar Kano sun gudanar da shagulgulan bikin kirsimeti na bana cikin kwanciyar hankali da lumana. A duk ranar 26 ga watan Disamba...
Rundunar ‘yan sanda ta jihar Kano ta ce bata kama fitaccen mai farautar barayinnan Alhaji Ali Kwara ba, kamar yadda ake yadawa. Sai dai rundunar ta...
Gwamnatin jihar Kano ta sha alwashin rubanya aiyyukan ci gaba da zasu bunkasa jihar ta fannin Ilimi, tattalin arziki, noma, kasuwanci, da lafiya domin ganin jihar...