

Rundunar yan Sandan kasar nan ta tabbatar da cewa rahoton sace mutane a Kurmin Wali a karamar hukumar Kajuru ta jihar Kaduna gaskiya ne. Hakan na...
Sojojin Jamhuriyyar Congo da mayaƙan da ke taimaka musu a yaƙin da ƴan tawaye sun fara komawa sassan birnin Uvira na gabashin ƙasar kwanaki bayan janyewar...
Gwamnan jihar Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf ya nemi taimakon shugaban kasa Bola Ahmad Tunibu wajen magance matsalolin tsaro da suka adabi jihar. Hakan na...
Daliban da suka rubuta jarabawar shiga jami’a UTME na shekarar 2025 da hukumar jarabawar shiga manyan makarantun JAMB ta gudanar sun bukaci a soke sakamakon dungurungu....
Rundunar ƴan sandan Najeriya ta musanta rahotannin da ake yaɗawa na garkuwa da sama da mutane 160 a wasu coci-coci da ke ƙauyen Kurmin Wali a...
Wata gobara da ta tashi a tsohuwar kasuwar jihar Sokoto, da ake zargin ta samo asali sanadiyyar wutar lantarki, ta ƙone shaguna da dama. Rahotonni...
Shugaban kasa Bola Ahmad Tunibu yayi kakkasur suka kan kisan gillar da aka yiwa wata matar aure mai suna Fatima Abubakar da yayanta shida a unguwar...
Akalla Mutane 39 sun rasa ransu sannan wasu da dama sun jikkata bayan wasu jiragen ƙasa biyu sun yi taho mu gama da juna a kudancin...
Hukumar kare haƙƙin bil-adama ta Najeriya NHRC, ta ce, tsakanin watan Janairu zuwa Satumba na shekarar da ta gabata, an sami aukuwar sace-sacen jama’a kusan 2000,...
Mai martaba sarkin Kano Khalifa Muhammadu Sunusi na biyu ya shawarci gwamnatin jihar Kano kan ta yi duk mai yiyuwa wajen ganin an zartar da hukunci...