

Farfesa Muhammad Yahuza Bello ne ya bayyana hakan a yau, lokacin da yake Jawabi yayin shirye-shiryen fara jarabawar ya ce, ‘a cikin cibiyoyi 11 da ake...
Gobarar ta kona shaguna sama da dari kurmus, a kasuwar ‘yan Katako da ke Sabon garin Zaria a karamar hukumar Sabon Gari Shugaban kasuwar Alhaji Mohammed...
Dakta Aliyu Haruna Muhammad ya bukaci gwamnatin tarayya da ta sanya baki kan rikicin da ke rafuwa a kasar Sudan Shima Malam Abdulmutalib Ahmad ya zama...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta kama matasa 83 da ta ke zargi da aikata fashi da makami a lokacin bukukuwan sallah karama Matasan da aka...
Rahotonni daga kasar Sudan, sun bayyana cewa, mafi yawa daga cikin jami’an tsohuwar gwamnatin ƙasar da ake tsare da su kan tuhumar laifukan yaƙi sun tsere...
Hukumar jin daɗin alhazai ta birnin Tarayyar Abuja, ta bayyana ranakun 5 zuwa 7 ga watan Mayu a matsayin ranar da za ta fara gudanar da...
A yau Laraba ne ‘yar takarar jam’iyyar APC a zaben gwamnan jihar Adamawa, Sanata Aisha Dahiru Ahmed, wadda aka fi sani da Binani, ta janye karar...
Allah ya yi wa daya daga cikin jiga-jigan dattijan siyasar jihar Kano Alhaji Musa Gwadabe Rasuwa. Rahotonni sun bayyana cewa, marigayin ya rasu ne a cikin...
Zababben shugaban kasa Asiwaju Bola Ahmad Tinubu ya tabbatar da cewa, yana cikin koshin lafiya, kuma a shirye yaki ya jagoranci Nijeriya yadda ya kamata. Hakan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari zai tafi kasar Ghana domin halartar taron ƙoli na shugabannin ƙasashen yankin tekun Guinea da za a gudanar a Accra babban birnin...