

Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai, ya mayar da martani kan rahotannin da ke cewa za’a naɗa shi shugaban ma’aikatan fadar zaɓaɓɓen shugaban kasa, Bola Tinubu....
Tsohon gwamnan jihar Zamfara kuma zaɓaɓɓen Sanata Abdul’aziz Abubakar Yari ‘yace yana kan bakansa kuma zai ci gaba da neman zama shugaban majalisar dattawan ƙasar nan’....
Shugaban kasa Muhammadu Buhari, ya bukaci majalisar dattawa da ta tabbatar da nadin mutane 12 da aka zaba a matsayin mambobin kwamitin gudanarwa na hukumar raya...
Rundunar sojin kasar Sudan ta sanar da aikawa da tawaga zuwa birnin Jeddah na kasar Saudiyya domin tattauna batun tsagaita wuta a wani yunkurin hadin gwiwa...
Rundunar ‘yan sanda ta tabbatar da bayar da belin dakataccen kwamishinan zaben jihar Adamawa Hudu Yunusa Ari. A ranar Talatar data gabata ne dai rundunar ‘yan...
Kotu a kasar Burtaniya ta yankewa tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan Nijeriya Ike Ekweremadu, da mai ɗakinsa, hukuncin ɗaurin shekaru Tara a gidan gyaran hali. Kotun...
Wani masanin kimiyyar siyasa a kwalejin share fagen shiga jami’a a Kano CAS, Dakta Kabiru Sufi Sa’id, ya ce harkar ilimi a jiar Kano ta samu...
A yau ne Juma’a ne kotun hukunta manyan laifuka ta Old Bailey da ke Birtaniya za ta yanke wa tsohon mataimakin shugaban majalisar dattawan kasar nan...
Rundunar ‘yan sandan jihar Kano ta ce, tana neman wani matashi ruwa a jallo, wanda ake zarginsa da kashe mahaifiyarsa ta hanyar caka mata wuƙa a...
Lokacin damuna, lokaci ne aka fi samun tashin wasu cututuka da kuma yawaitar wasu, sanadiyyar danshi da sanyi da kuma taruwar ruwa a kan hanya. Domin...