

Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya gabatar da kasafin kuɗin baɗi na naira tiriliyan 16 da biliyan 39 ga majalisun tarayyar ƙasar nan, don neman sahalewarsu a...
Shugaban sashin nazarin harkokin mulki da gudanarwa a jami’ar Bayero kuma masanin kimiyyar siyasa a nan Kano ya ce, ƙasa ɗaya dunƙulalliya na samuwa ta hanyar...
Gwmnatin tarayya za ta sanya dokar ta ɓaci da kuma tsaurara matakan tsaro a jihar Anambra gabanin zaɓen gwamnan jihar da za a yi a ranar...
Tsohon gwamnan jihar Jigawa kuma guda daga cikin jagororin jam’iyyar PDP Alhaji Sule Lamido ya ce, ba za su amince jam’iyyar ta miƙa takarar shugabancin ƙasar...
Shugabna ƙasa Muhammadu Buhari ya gabatar da jawabin murnar cikar Najeriya shekara 61 da samun ƴancin kai a safiyar Juma’a. Ga kaɗan daga cikin jawabin nasa:...
Watanni 18 da suka wuce sune mafi tsauri a zamanin mulki na – Buhari Shugaban ƙasa Muhammadu Bauhari ya bayyana cewa watanni 18 da suka gabata...
Hukumar Zabe mai zaman kanta ta ƙasa INEC da kungiyoyin sufurin ababen hawa sun gudanar da taro don yin bitar yarjejeniyar fahimtar juna da suka rattaba...
Kwamitin gudanar da ayyukan jam’iyyar PDP ta kasa ya kara wa’adin mayar da takardun takarar shugabancin jam’iyyar a matakin jihohi, zuwa ranar 1 ga watan Oktoba...
Masanin kimiyyar siyasa anan kano ya ce, son rai da son zuciya ne ya hana ƙasar nan ci gaba. Farfesa Kamilu Sani Fagge ne ya bayyana...
Jam’iyya mai mulkin kasa APC ta sake dage babban taronta na jihohi a fadin kasar nan zuwa 16 ga watan Oktoba, mai kamawa. Wannan na kunshe...