Kotun Kolin kasar nan karkashin Justice Adamu Jauro, ta jaddada hukuncin da Kotun daukaka kara ta zartar na soke rajistar jam’iyyun siyasa 74 a Najeriya. ...
Majalisar wakilan kasar nan ta ce matukar shugaban kamfanin man fetur na kasa NNPC Mele Kyari ya ci gaba da kin martaba gayyatar da ta masa,...
. Tsohuwar ministar harkokin mata ta Najeriya, Hajiya Aisha Jumamai Alhassan (Mama Taraba) ta rasu bayan fama da jinya. Rahotanni sun ce Aisha Jummai Alhassan ta...
Gwamnan jihar Kaduna Malam Nasir El-Rufai’I, ya ce, yana goyon bayan mulki ya koma yankin kudancin kasar nan a shekarar 2023, sai dai ya gargadi ‘ƴan...
Shugaban ƙasa Muhammadu Buhari ya dakatar da shugabar hukumar kula da tashoshin Jiragen Ruwa ta ƙasa (NPA) Hajiya Hadiza Bala-Usman. Hakan na cikin wata sanarwa da...
Gwamnatin tarayya ta yi hasashen cewa akwai alamun samun ambaliyar ruwa a daminar bana a wasu jihohin kasar nan 28 ciki har da nan Kano. Ministan...
Shugaban kasa Muhammadu Buhari ya ce ci gaba da aikin har hada layukan wayar tarho da lambar dan kasa zai taimaka gaya wajen dakile matsalolin tsaro...
Rahotanni daga garin Kaduna na cewa daliban kwalejin nazarin tsirrai da gandun daji ta Afaka da ke jihar Kaduna sun shaki iskar ‘yanci. Daya daga...
Ministar kudi kasafi da tsare-tsare Zainab Ahmad, ta ce, ma’akatarta ta bai wa rundunar sojin kasar nan jimillar sama da naira tiriliyan daya tsakanin watan Janairun...
Ministan kwadago da samar da aikin yi, Sanata Chris Ngige, ya ce, tuni ya fara tuntubar atoni janar na kasa kuma ministan shari’a Abubakar Malami don...